Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Gwamnan jihar Taraba, Kefas Agbu, ya rushe shugabannin riƙo na ƙananan hukumomin jihar. Sallamar su daga bakin aikinsu na zuwa ne bayan an rantsar da gwamnan.
Mutane sun koma sayen fetur ruwa da tsada bayan an yi sabon shugaban kasa a Najeriya. Haka lamarin yake birnin Abuja da garuruwan Asaba, Katsina Neja, Nasarawa.
Tsohon gwamna Samuel Ortom ya yi martani ga rahoton cewa hukumar EFCC na shirin kama shi jim kadan bayan ya mika mulki ga sabuwar gwamnatin APC a jihar Benue.
Sabon Gwamnan Kano ya nada SSG, PPS da COS a ranar farko. An canza Shugabannin hukumar da ke kula da jin dadi da walwalar alhazan jihar Kano a ranar Litinin.
Abba Kabir Yusuf wanda ya fi shahara da Dadiyata, ya yi alkawarin yin bincike a game da bacewar Malam Abubakar Idris (Dadiyata)a matsayinsa na Gwamnan Kano.
Sabon shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu, ya sanar da cire tallafin man fetur jim kadan bayan karbar rantsuwar fara aiki. Masana na ganin akwai alfanu da za a.
Majalisar dattawa ta amince a mayarwa da jihar Borno N16bn saboda gina titin Dabua-Chibok ta gwamnatin tarayya. Majalisar ta amince da buƙatar ne ranar Talata.
Sabon shugaban ƙasar Najeriya Bila Ahmed Tinubu ya bayar da umarni ga jami'an hukumar tsaro na farin kaya kan su fice daga ofishin hukumar EFCC da ke Ikoyi.
Gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya gargaɗi yan kasuwar man Fetur su guji ɗaukar duk wani mataki da za'a kalla da sunan zagon ƙasa ga tattalin arziki.
Labarai
Samu kari