Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
An yanke wa wani tsohon lakcara Muhammed Sani Nuhu shekaru biyar a gidan kaso saboda sama da fadi da N6m na makarantar ta gwamnatin tarayya da ke jihar Kebbi.
Kamfanin wutar lantarki a Najeriya na NDPHCL ya samu sabon Darekta. Ana cigaba da nadin mukamai duk da a farkon mako mai zuwa za a nada sabon shugaban kasa
Kotu ta tura wani mutumi zuwa gidan yari bayan da hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalinn arzikin kasa zagon kasa, EFCC ta gurfanar da shi bisa tuhumarsa da.
Hukumar da ke yaƙi da masu yiw a tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa ta ankarar da ɗaukacin yan Najeriya su guji wani sako da ake yaɗawa da sunan EFCC Help Desk.
Matthew Pwajok ya rasa kujerar da yake kai ta shugaban hukumar NAMA bayan an kore shi daga ofis. A ‘yan kwanakin nan ne aka tsige Kyaftin Rabiu Yadudu daga FAAN
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa yana sane ya kulle iyakokin ƙasar nan da gangan domin ƴan Najeriya su noma abinda za su ci, a gida Najeriya.
Shugaban Najeriya mai barin gado nan da kwana 6 kacal, Muhammadu Buhari, ya roki majalisar dattawa ta sahale masa ya maida wa gwamnatin Borno kuɗi biliyan N16bn
Wata kotun al’ada da ke zamanta a Ado-Ekiti cikin jihar Edo ta raba aure tsakanin mata da miji saboda cin zarafin matar da mijin ke yi da barazana ga rayuwarta.
Kamfanin mai ta Najeriya (NNPC) ta ci gaba da binciken mai a tabkin Chadi da ke Borno, Kamfanin ta bayyyana yadda ta tsayar da hakar mai din a shekarar 2017.
Labarai
Samu kari