Ana zargin ‘yan daba da tarwatsa masu kada kuri’a a rumfar Rauf Aregbesola a Ilesa, lamarin da ya dagula zaben gwamnan Osun tare da haifar da fargaba.
Ana zargin ‘yan daba da tarwatsa masu kada kuri’a a rumfar Rauf Aregbesola a Ilesa, lamarin da ya dagula zaben gwamnan Osun tare da haifar da fargaba.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabon hafsan hafsoshin Najeriya Taoreed Lagbaja, zai magance duk matsalar ta'addancin da ake.
An samu matsala a belin Sheilh Idris Bauchi a shair'ar da ake yi da shi kan zargin batanci ga manzon Allah. An bayyana dalilin da zai ci gaba da zamn gidan kas.
Miyagun 'yan bindiga sun sace wani Likita a kan hanyarsa ta zuwa duba aiki yaƙi da cutar cuzon sauro a jigar Benuwai ranar Litinin, yan sanda suna kan bincike.
Hukumar yan sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa dakarunta sun damke masu laifi sama da 100 da ake zargin suna da hannu a aikata manyan laifuka a faɗin jigar.
Jami'an tsaro sun kwamushe wasu mutane hudu da ake zargin shirya kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Atiku Abubakar a Yola da kuma wasu wurare a birnin Yola.
Sanatan jihar Abia da ke Kudu maso gabashin Najeriya a majalisar dattawa ta Takawas, Sanata Mao Ohuabunwa, ya rashin mai ɗakinsa, ta rasu a Asibitin Abuja.
Bankin Duniya ta bayyana kasashe da suka fi samun hauhawan farashin kayan abinci a duniya daga watan Maris zuwa Juni 2023, Najeriya ba ta daga cikin kasashen.
Musulmai a jihar Osun suna son a amince da shari'ar musulunci a jihar. Ƙungiyar musulmai ta jihar dai ita ce ta aike da wannan buƙatar zuwa ga gwamna Adeleke.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta ci tarar duk wani mai POS da ya ki bin umarnin da ta bayar kan sana'ar, tarar naira miliyan daya. Gwamnatin ta hannun.
Labarai
Samu kari