Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Jarumar Kannywood, Nafisah Abdullahi ta bayyana cewa zaman aure ba ya gabanata a yanzu. Ta ce aure kamar zama a yi wa namiji bauta ne ita kuma bata shirya haka ba.
Kwanaki kaɗan bayan rantsar da sabon gwamna a Zamfara, mahara sun halaka shugaban rundunar 'yan sa'kai a yankin ƙaramar hukumar Maru da ke jihar tare da wasu.
Rundunar ‘yan sandan jihar Lagos ta sanar da korar Sajan Ekpo Shimuyere da ke ofishin ‘yan sanda na Sogunle bisa zargin karbar kudi har N98,000 a hannun matashi
Tun bayan jawabin da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi a wajen bikin rantsar da shi, 'yan kasuwa sun tashi farashin man fetur da sama da kaso 300 na farashinsa.
Rade-radin da ke yawo a dandalin sadarwa ta WhatsApp cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na niyan rage alawus din masu yi wa kasa hidima na wata-wata karya ne.
Kotun shari'ar musulunci a jihar Bauchi ta bayar da umarni ga jami'an tsaro su kamo mata Sheikh Abdul'aziz Idris Dutsen Tanshi, saboda ƙin halartar zaman kotun.
Bayan sanar da sabon farashin man fetur da kamfanin man fetur na kasa ya yi, kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta dauki zafi, ta yi watsi da sabon farashin.
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya sanya labule da shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC), Abdulrasheed Bawa, a ofishinsa da ke fadar shugaban ƙasa.
Kamfanin man fetur a Najeriya ya kara farashin man fetur a gidajen mayin da suke karkashinsu, sanarwar ta kara da cewa farashin zai yi dai dai da na kasuwa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya saka dokar ta baci akan karancin ruwa da ake fama da shi ba iya birnin Kano har ma kauyukan da ke kewaye da birnin.
Labarai
Samu kari