Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) ta koka kan yadda cire tallafin man fetur ya tilasta da yawa daga cikin mambobinta haƙura da sana'ar saboda rashin riba.
Denmark ta gabatar da doka da za ta haramta kona Qur'ani mai girma a ofisoshin jakadancin kasashe da sauran littattafan addini, bayan abin da ya faru a Sweden.
Mak bai wa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, shawara kan harkokin tsaron kasa, Malam Nuhu Ribaɗu ya gana da gwamnonin kudu maso gabas a Abuja ranar Litinin.
Masu garkuwa sun hallaka wasu mutane biyu bayan sun kai musu kudin fansa a jihar Plateau, mutanen biyu sun gamu da ajalinsu yayin kokarin ceto 'yan uwansu.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya sha alwashin rushe duk gidan da aka samu kayayyakin abinci da aka Sato daga rumbun ajiyar kayayyakin tallafi.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar zai halarci zaman kotu a yau Talata don gabatar da kara ta karshe kan zaben da ya gabata a Najeriya.
Wani alkalin kotu mai suna Semwogerere Ammaari Musa ya shiga hannu bayan kama shi ya na rubutawa budurwarsa jarabawa a Cibiyar Shari'a, LCD, da ke kasar Uganda.
Shugaban Kasa Tinubu ya tabbatarwa yan Najeriya cewa karin albashi mafi karanci na nan tafe nan gaba, shugaban kasar ya furta hakan ne a jawabinsa ranar Litinin
Za a ji yadda daya daga cikin matan marigayi Sarkin Dutse, Asiya Nuhu Sanusi, ta maka Sarki Hamim Nuhu Sanusi, a gaban kotun Musulunci a kan rabon gadonta.
Labarai
Samu kari