Amurka ta soki Israel Katz bayan ya ce sojojin Isra’ila za su ci gaba da kasancewa a kudancin Lebanon, tana mai cewa hakan ya saɓa wa yarjejeniyar zaman lafiya.
Amurka ta soki Israel Katz bayan ya ce sojojin Isra’ila za su ci gaba da kasancewa a kudancin Lebanon, tana mai cewa hakan ya saɓa wa yarjejeniyar zaman lafiya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Yanzu muke samun labarin yadda sojojin Nijar suka yi sabbin nade-nade don tabbatar da tunkarar sojojin ECOWAS da ake tunanin tura musu nan ba da jimawa ba.
Jama'a sun yi nishadi bayan ganin wasu kyawawan 'yan mata da ke aikin soja suna tika rawa a kafar sada zumunta bayan da suke kan aiki a cikin kakin aikin su.
Yayin da ake fargabar tashin yaƙi idan ECOWAS ta ɗauki matakin soji a kan jamhuriyar Nijar, an tattara jihohin Najeriya Bakwai da suka haɗa iyaka da Nijar.
Sanatocin Najeriya sun bayyana cewa, ba za su amince a tura sojojin kasar zuwa Nijar don yakar wannan lamari da ya faru na tabbatar da an yaki sojojin kasar ba.
Za a ji labari daya daga cikin motocin dakon kaya mallakin Kamfanin Aliko Dangote, ta kashe yara uku tare da jikkata iyayensu a garin Zariya da ke Jihar Kaduna.
Jami'an yan sanda sun yi nasarar daƙile yunkurin yan bindiga na kai hari Caji Ofis din yan sanda na ƙaramar hukumar Zurmi a jihar Zamfara, an kama imfoma mace.
Hambararren shugaban jamhuriyar Nijar, Muhammed Bazoum, ya roki ƙasar Amurka da sauran kasashen duniya karsu bari juyin mulkin da aka masa ya kai ga nasara.
Gwamna Dakta Agbu Kefas na jihar Taraba ya samu sahalewar majalisar dokokin jihar na karɓo rance kuɗi daga bankuna huɗi, waɗanda suka kai Naira Biliyan N206bn.
Kungiyar bunƙasa tattalin arzikin ƙasashen nahuyar firka ECOWAS karkashin shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, tana shirin ɗaukar matakai kan sojojin Nijar.
Labarai
Samu kari