Amurka ta soki Israel Katz bayan ya ce sojojin Isra’ila za su ci gaba da kasancewa a kudancin Lebanon, tana mai cewa hakan ya saɓa wa yarjejeniyar zaman lafiya.
Amurka ta soki Israel Katz bayan ya ce sojojin Isra’ila za su ci gaba da kasancewa a kudancin Lebanon, tana mai cewa hakan ya saɓa wa yarjejeniyar zaman lafiya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Rundunar 'yan sandan Kano ta kama mutane fiye da 60 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da dabanci da kwacen motoci da babura a birnin Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya zabi Maryam Shetty a matsayin ministarsa amma Mariya Mahmoud, abokiyar karatunta na gab da maye gurbinta a wannan kujera.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci sanatoci kan abinda ya kamata su yi game da buƙatar da Tinubu ya aika musu ta batun tura soji.
Wani mutum ya kashe zunzurutun kudi har naira miliyan 10.7 domin siyan rigar kare da zai sa shi komawa tamkar karen gaske. Bidiyo ya hasko shi yana tafiya.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da majalisar dattawa shirin ECOWAS na ɗaukar matakin soji kan waɗan da suka yi juryin mulki a Nijar.
Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood Pete Edochie, ya yi bayani kan yadda ya kusa tafiya barzahu saboda yawan kwankwadar barasa da ya ke yi. Ya bayyana hakan.
Wasu 'yan daba sun kai hari kan shugabannin APC a karamar hukumar Efon da ke Ekiti da raunata wasu kan zabukan da za a yi a kananan hukumomi a watan Disamba
Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Ajuri Ngelale, ya bayyana mafi ƙaranci FG zata nunka mafi ƙarancin albashin da ma'akata suke ƙarba a halin yanzu a Najeriya.
Hukumar kula da shige da fice ta ƙasa (NIS), ta gargaɗi 'yan Najeriya dangane da tafiye-tafiye zuwa jamhuriyar Nijar a halin da ake ciki. Hukumar ta bayyana.
Labarai
Samu kari