Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
A ranar Laraba, 9 ga watan Agusta, 2023, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata muhimmiyar ganawa da mambobin majalisar koli ta shari’a a Najeriya a Villa.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya zargi Gwamna Dauda Lawal kan rashin tabuka komai a kan harkar tsaro, ya ce ba ya neman shawarar magabatansa.
Hambararren shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya bayyana irin halin da ya tsinci kansa a ciki bayan juyin mulki, ya ce babu magani sai busasshiyar shinkafa.
Tsohon Sarkin Kano, Muhammad Sanusi Lamido Sanusi II yana ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa, Abuja, bayan tafiyarsa zuwa Jamhuriyar Nijar.
Alhaji Aliko Dangote ya yi asarar fiye da Naira biliyan 480 cikin sa'o'i 24, a yanzu Dangote ya mallaki kudi Dala biliyan 10.5 bayan ya dawo mataki na biyu.
Hukumar Kidaya ta Kasa ta bayyana cewa umarnin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu take jira domin fara aiwatar da aikin ƙidayar jama'a da gidaje ta shekarar 2023.
Gwamna Biodun Oyebanji na Ekiti ya sanar da shirin samar da motocin kyauta ga ma’aikata da dalibai, za kuma a dunga biyan alawus na wata ga wasu iyalai a jihar.
Kotun da ke zamanta a jihar Ogun ta daure ya da kanwa, Gbenga da Funmilayo Elegbede kan zargin satar man goge baki bayan sun fasa shago da satar wasu kaya.
Ƴan bindiga sun kai mummunan farmaki a wasu ƙauyuka guda uku na jihar Katsina inda suka yi awon gaba da mutane masu yawa da ba su san hawa ba su san sauka ba.
Labarai
Samu kari