Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Sanatan Kano ya tallafawa yara 200 da kudin makaranta a sakamakon karin kudin jami’a. Rufai Hanga ya dauki dawainiyarsu ne domin ganin yadda aka kara kudi.
Katobarar da shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi na kan batun turawa sanatoci kuɗin shaƙatawa na ci gaba da tunzura ƴan Najeriya sosai.
'Yan ta'adda sun hallaka wani shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Ibrahim H. Musa da aka fi sani da Albanin Kuri a cikin gidansa da ke birnin Gombe.
Babban sufeton 'yan sandan Najeriya Olukayode Egbetokun, ya bai wa jami'an hukumar sabon umarni dangane da rufe iyakokin Najeriya da Nijar da aka yi biyo bayan.
Fasto Iginla na cocin Champions Royal Assembly ya bayyana wani sabon hange da ya yo a kan Shugaba Tinubu da sauran shugabannin a ƙasar nan. Ya yi maganar bore.
Kamfanonin siminti na Dangote da BUA sun bayyana cewa sun kashe Naira biliyan 205 kan siyan man fetur a cikin watanni shida na shekarar 2023 saboda cire tallafi
Kungiyar likitoci masu neman ƙwarewa sun dakatar da fara zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a ƙasar nan. Likitocin sun aike da sabbin sharudda ga Tinubu.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana amfanin cire tallafin man fetur ga 'yan Najeriya musamman wurin rage shakar gurbatacciyar iska a kasar.
An fitar da jerin sunayen ƙasashen Afrika 10 da 'yan ƙasarsu suka fi na kowace ƙasa arziƙi. An yi amfani da tarin dukiyar da ƙasa ke da ita da yawan al'ummarta.
Labarai
Samu kari