Atiku Abubakar ya bukaci matasan Najeriya su daina korafi kan rashin shugabanci, su shirya tsayawa takara da karbar ragamar mulki a shekarar 2027.
Atiku Abubakar ya bukaci matasan Najeriya su daina korafi kan rashin shugabanci, su shirya tsayawa takara da karbar ragamar mulki a shekarar 2027.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
Najeriya ta zama ƙasa ta uku a cikin jerin ƙasashen nahiyar Afirika da ake yin Turanci mai kyau. Haka kuma Najeriya ta zo ta 28 a jerin na ƙasashen duniya.
Jam'iyyar APC mai mulki ta bayyana cewa shugaban jam'iyyar ta kasa, Abdullahi Ganduje ba zai hana Rabiu Kwankwaso shigowa jam'iyyar ba don ci gaba ake nema.
Wasu matasa matsafa sun yi ajalin wani Fasto mai suna Dada Itopa a cikin gonarsa bayan sun yi basaja cewa su leburori ne a jihar Ondo, sun sari matarsa da adda.
Rahotanni daga jihar Neja na nuni da cewa wani jirgin saman rundunar sojin sama na Najeriya ya yi hatsari a wani ƙauye jim kaɗan bayan tasowarsa da nufin zuwa.
Hukumar ilmin ayyukan hannu (NBTE) ta ƙaddamar da shirin mayar da kwalin HND zuwa na digiri a Najeriya. Sabon shirin karatun zai kasance na tsawon shekara ɗaya.
Gamayyar kungiyoyin 'yan ƙwadago NLC da TUC z sun sha alwashin tsunduma yajin aiki na gama-gari muddun aka ƙara farashin litar man fetur fiye da yadda ake said.
Ƴan ta'adda ɗauke da makamai sun kai sabon farmaki a ƙaramar hukumar Dandume ta jihar Katsina. Ƴan ta'addan sun halaka mutum biyu tare da sace wasu masu yawa.
Hukumar DWI da ke rajin raya dimukradiyya ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kafa dokar ta baci a jihar Zamfara don dakile 'yan bindiga da rashin tsaro.
Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya bayyana wasu dalilai kwarara guda biyar da ke jawo juyin mulki a Nahiyar Afirka ta Yamma, daga cikinsu akwai matsalar tsaro
Labarai
Samu kari