Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya caccaki Faransa kan sukar Iran game da hukuncin kisa, yana zarginta da take hakkin bil adama a Gaza.
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya caccaki Faransa kan sukar Iran game da hukuncin kisa, yana zarginta da take hakkin bil adama a Gaza.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
CBN ya rika biyan alawus na fiye da N100bn ga ma’aikata a kasar da ake karbar albashin N38, 000. Ma’aikata sun lakume alawus da bashin Biliyoyi daga 2016-22
Olusegun Obasanjo tsohon shugaban kasa yace Sunday Mbang, tsohon jagoran Cocin Methodist ne kadai jagoran kiristocin Najeriya da yake da tabbas zai tafi aljanna
A karshen mako ne aka bayyana yadda El-Rufai, dansa ya samu damar angwancewa a Abuja. Amma, an ce mahaifinsa bai samu damar halarta ba saboda wasu dalilai.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan Arewacin Najeriya suka tafka asara saboda yadda gwamnatin ECOWAS ta dauki mataki kan yadda aka garkame iyakar Najeriya.
Miyagun ƴan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Imo inda suka ƙona fadar babban basarake a jihar, inda suka lalata kayayyakin miliyoyin naira a yayin harin.
Za a ji Sheikh Kabiru Gombe, ya ce malaman kasar Najeriya nan sun shaida wa Shugaban Kasa Bola Tinubu illar da take tattare da afka wa Jamhuriyar Nijar da yaki.
An samu labarin yadda babban bankin Najeriya ya bayyana cewa, zai kunyata bankunan da ke harkallar Forex a Najeriya duk da matsalar da ake ciki a halin yanzu.
Hotuna sun bayyana a yanar gizo waɗanda suka nuna jami'an tsaron da ke ba Seyi Tinubu, ɗan Shugaba Bola Tinubu, kariya wanda hakan ya fusata ƴan Najeriya sosai.
Shugaban mulkin soji na jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya bayyana cewa juyin mulkin da suka yi ya ceci Najeriya da Nijar daga fadawa cikin bala'i
Labarai
Samu kari