Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Gwamnan jihar Neja Mohammed Umaru Bago, ya fara tunanin hawa kan teburin sulhu da ƴan bindiga, domin magance matsalar tsaron da ta daɗe tana addabar jihar.
Wani bidiyo ya fito inda aka haska wasu da aka ce tubabbun yan kungiyar ta'addanci na Boko Haram ne suka zanga-zanga tare da rufe hanya kan neman alawus a Borno
Kungiyar ECOWAS ta tabbatar da cewa a yanzu sojojinta sun shirya shiga kasar Nijar umarni kawai su ke jira bayan sojin kasar sun yi fatali da tayin da ake musu
A watan Yulin 2021, aka daina saidawa ‘yan canji Daloli da sauran kudin ketare a Najeriya, yanzu CBN ya fito da sababbin tsare-tsare domin hana Dala tashi.
Wata kungiya mai suna Diaspora Action for Democracy in Africa (DADA), ta gargaɗi kotun zaɓen shugaban ƙasa kan yin hukuncin da zai tayar da rikici a ƙasar nan.
Rahotanni dake fitowa yau Juma'a 17 ga watan Agusta sun tabbbatar cewa mahaifiyar fitaccen mawakin Najeriya, Ayodeji Balogun wanda aka fi sani da Wizkid ta rasu
Abbas Umar Masanawa ya samu kan shi a hannun DSS saboda binciken Godwin Emefiele. Tsohon Gwamnan babban bankin ne ya yi sanadiyyar ba Masanawa mukami a NSPMC.
A wani rahoto da aka fitar, Najeriya ta yi asarar fiye da Dala biliyan 46 saboda satar danyen mai da ake yi a kasar, a cikin mako daya, an samu satar sau 114.
Wani dattijo mai kimanin shekaru 84, ya halaka matarsa yar shekara 75 a jihar Edo. Dattijon ya bayyana cewa ya dauki matakin ne saboda rashin ba shi hakkin.
Labarai
Samu kari