Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wasu matasa sun daka wawa kan motoci uku da ke dauke da buhunan shinkafa na tallafin Tinubu a jihar Kwara yayin da su ke dakonsu zuwa inda za a raba.
Yan bindiga sun halaka mutum biyu tare da sace wasu mutum bakwai a wani hari da suka kai a jihar Kebbi. Gwamnan jihar ya ziyarci ƙauyen domin jajanta musu.
Wata babbar mota ta murkushe wata mata mai ciki da raunata danta mai shekaru biyu a cikin kasuwa da ke jihar Ogun, motar ta kutsa cikin kasuwa bayan birki ya balle.
Fasto Daniel Olukoya ya kalubalanci sauran Fastoci da ke hasashen zabe da cewa sun zubar da mutuncin addinin Kirista, ya ce su manzannin karya ne.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Fasto Elijah Ayodele ya yi nuni da cewa Atiku da Peter Obi asarar kuɗi kawai za su yi a kotun ƙoli.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Rarara zai ba da aikin yin tituna a wasu yankunan jihar Katsina duba da bukatarsu da ake yi. Ya bayyana yadda zai kasance.
Mutum ba zai yi kuskure ba idan ya ce Najeriya ta zama kasar da aka tafka rashin gaskiya. Kanal Dangiwa Umar ya ce Muhammadu Buhari ya yaudari jama’a.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka kwace kujerar sanata a jihar Benue, inda aka ba tsohon gwamnan jihar nasara a kotun sauraran kararrakin zabe.
Wani hatsarin mota ya ritsa da wani ɗan Achaɓa ɗauke da fasinjoji a jihar Kwara. Dan Achaban ya rasu ne bayan motar tirelar ta murƙushe shi a hatsarin.
Labarai
Samu kari