Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Hedkwatar rundunar sojin ruwa ta karyata zargin da ake yi cewa shugaban rundunar mai barin gado, Awwal Gambo, ya ki mika mulki ga magajinsa, Emmanuel Ogalla.
Iyalan wani attajirin mai kudi suna neman mai aikin raino da zai kula da karnukansu guda biyu. Aikin za a yi shi a lokuta daban-daban ciki harda karshen mako.
A ranar Laraba, 21 ga watan Yuni, majalisar dokokin jihar Benue ta ba da shawarar dakatar da shugabannin kananan hukumomi 23 na jihar kan zargin wawure kudade.
Wani Farfesa a jami'ar Ibadan ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya gudanar da kidayar dabbobi don sanin adadinsu da kuma sanin yadda za a yi tsare-tsare a kasar.
Wakilin Birtaniya ya ce manufofin Bola Tinubu za su taimakawa tattalin arzikin Najeriya. A cewarsa Duniya ta na lura da tsare-tsaren da Tinubu ya ke kawowa.
Tsohon dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Mista Musa Adar, ya bayyana cewa manyan mutane tsadar man fetur ya fi shafa amma ba wai talakawan Najeriya ba.
Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya karɓi bakuncin jakadan kasar Burtaniya a Najeriya a fadar shugaban kasa kuma sun tattauna batutuwa da dama.
Wata kungiya ta wadanni ta gudanar da wani taro na musamman kuma an nadi bidiyonsu suna kwasar rawa cikin annashuwa da walwala. Bidiyon ya haifar da martani.
Babban jigon jam'iyyar APC ya bukaci Shugaban kasa Bola Tinubu da ya binciki tsohon sarkin Kano kuma tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Sanusi Lamido II.
Labarai
Samu kari