Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Yanzu muke samun labarin yadda tsohon gwamnan jihar Kaduna ya raba gari da jam'iyyar PDP da ya yi gwamna a cikinta. Wannan na zuwa ne a ranar 30 ga wata.
Babban malamin addini kuma mai fada a ji a harkar jami'o'i a Najeriya ya bayyana yanayin da ake ciki na gaza samo mafita ga matsalolin kasar nan a yanzu haka.
An samu asarar ran mutum ɗaya bayan rufin wani gini ya rufto kan wani gini da ba a kammala aikinsa ba a jami'ar jihar Taraba da ke birnin Jalingo.
Yan bindiga sun yi garkuwa da masu bauta 25 a hanyarsu ta zuwa taron jana’iza a Ifon da ke karamar hukumar Ose ta jihar Ondo a ranar Juma’a, 29 ga watan Satumba.
Ƙungiyar ƙwadago ƙasa (NLC) ta yi magana kan dalilin da ya hanata halartar taron da FG ta kira domin tattaunawa kan yajin aikin da ƙingiyar ke shirin yi.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta saki hoton sakon da wani magidanci ya aika mata bayan matarsa ta gano alakarsu. Jama’a sun bayyana ra’ayoyinsu.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun cinnawa gidan wani babban ɗan majalisae wakilai wuta a jihar Imo. Ƴan bindigan sun sha alwashin cigaba da ta'addancinsu.
Wani matashi dan Najeriya ya garzaya soshiyal don bayyana mummunan halin da ya shiga bayan ya kwana a gidan wata matashiya. Ya ce ya yi mummunan mafarki.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da Manjo Janar mai ritaya, Duru bayan sun masa kwantan ɓauna a jihar Imo da ke Kudu maso gabashin Najeriya.
Labarai
Samu kari