Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Tun bayan cire tallafin man fetur da Bola Ahmed Tinubu ya yi a Najeriya, mutane ke shan fama da wahalhalu yayin da masu gidan mai suka koka kan nasu matsalolin.
Kamfanin motoci na Innoson ya janye tallafin karatu da ya baiwa Joy Mmesoma Ejikeme bayan bincike ya tabbatar da sakamakon jarrabawarta na UTME na bogi ne.
Wata sabuwar amarya ta garzaya kotun shari'ar musulunci mai zamanta a Kaduna domin neman a datse igiyar aurenta da mijinta wanda duka watansa huɗu da ɗaurawa.
Jami'an hukumar 'yan sanda reshen jihar Enugu sun kai samame jami'ar kimiyya da fasaha ta jihar kuma an ce sun kama ɗalibai maza da mata da yammacin Jumu'a.
Wani kwamitin bincike da gwamnatin jihar Anambra ta kafa domin binciken sakamakon jarrabawar UTME na Miss Mmesoma Joy Ejikeme ya gano wasu abubuwa guda hudu.
Yayin da ta fallasa aika-aikar da dalibar nan Mmesoma Ejikeme, ta yi na kara makin JAMB dinta, Aisha Yesufu ta bukaci a tsige shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Festus Keyamo ya bayyana cewa ya kamata a bari Mmesoma Joy Ejikeme ta samu gurbin shiga jami’a daidai da ainahin makin da ta samu a sakamakon jarrabawar UTME.
Bayan kusan mako ɗaya ana kai kawo, kwamitin binciken Anambra ya yi bayanin abinda ɗalibar nan ta faɗa yayin amsa laifinta na kirkirar makin JAMB da hannunta.
Muhammed Adamu Bulkachuwa ya dumfari kotu saboda a tsaida hukumomi daga bincikensa bayan ya nemi ya jefa mai dakinsa watau Zainab Bulkachuwa a cikin matsala.
Labarai
Samu kari