Tsohon Antoni-Janar na jihar Legas, Farfesa Alfred Kasunmu, ya rasu a ranar Lahadi, bayan ya shafe shekaru yana koyarwa da kuma gudanar da aikin lauya.
Tsohon Antoni-Janar na jihar Legas, Farfesa Alfred Kasunmu, ya rasu a ranar Lahadi, bayan ya shafe shekaru yana koyarwa da kuma gudanar da aikin lauya.
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
Jami’ar Jihar Chicago ta yi magana kan ingancin takardar shaidar karatu da Shugaba Bola Tinubu ya gabatarw ahukumar zabe ta kasa gabanin zaben 2023.
Jami'an 'yan sanda sun kwamushe wani da ake zargin ya na bai wa 'yan bindiga bayanan sirri da ya kai ga sace daliban Jami'ar FUDMA a jihar Katsina.
Duk da gwamnati ta janye tsarin tallafin man fetur, layin motoci da babura sun dawo. Akwai alamun cewa farashi zai iya canzawa, shiyasa gidajen mai su ka rufe.
Jihohi sun karbi bashin Naira Biliyan 46 saboda a iya biyan ma’aikata albashi. Gwamnonin kasar nan sun ci bashin N5.8tr a gida da $4.35bn daga kasashen waje.
Babu mamaki a yau Alhamis, jama'a su samu karin bayani a kan Bola Tinubu. Bayan kwanaki kusan uku ana surutu kan takardun Bola Tinubu, Atiku Abubakar zai yi jawabi.
Gwamnatin jihar Osun a ƙarƙashin jagorancin gwamna Ademola Adeleke ta sake sanya dokar hana fita a wasu ƙananan hukumomi biyu na jihar saboda rikici.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana shirinta na ba iwa magidanta miliyan 15 tallafin kudi N75,000 ta ma’aikatar jin kai da yaki da talauci. Za a raba kudin a watanni 3.
Alkalin alkalan Najeriya, Olukayode Ariwoola ya gargadi sabbin alkalai kan karbar cin hanci da rashawa, ya ce kundin tsarin mulki yafi ra'ayin jama'a komai girmansa.
Kakakin shugaban kasa, Temitope Ajayi, ya yi ikirarin cewa shari’ar da Atiku Abubakar ke yi da shugaban kasa Bola Tinubu a kotun Amurka bai da inganci.
Labarai
Samu kari