Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kwashi kashinsu a hannu yayin da 'yan sanda suka tare su a kauyukan karamar hukumar Ɗanja ta jihar Katsina, sun ƙashe guda 1.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka ƴan bindiga mutum.huɗu a jihar Zamfara tare da ceto mutum 24 da aka yi garkuwa da su a wani sumame da suka kai.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai bar Najeriya gobe zuwa taron ECOWAS. A wajen wannan zama ne ECOWAS za ta tattauna a kan shirin kafa kudi da bunkasa kasuwanci.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Ahmed Sani Yeriman Bakura ya ce jahilci da talauci ne suka haddasa matsalar tsaron 'yan bindigan daji a arewacin Najeriya.
Babbar kotun tarayya da ke Kano ta dakatar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Kano daga gayyatar tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje kan bidiyon dala
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Irepo-Oorelope ya sanar da rasuwar mahaifiyarsa a yau Juma'a 7 ga watan Yuli, ya ce za a bayyana lokaci da wurin jana'izarta.
Bidiyon wani shagalin biki da aka yi a saukake ya ta da kura a intanet. Baya ga yinsa da aka yi a saukake an gabatar da karamin kek da lemun kwalba 2 ne kacal.
Wani matashi dan Najeriya ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya baje kolin janareto mai amfani da hasken rana ba fetur ba. Yana iya daukar talbijin.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ayyaja ilimin sakandire da firamare kyauta a jiharsa, wannan ya zo ne kwanaki kaɗan bayan zabtare kuɗin jami'a ga ɗalibai
Labarai
Samu kari