Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Mataimakin Shugaban Amurka, JD Vance, ya ce Iran ta sanar da Amurka cewa ba ta da wani shiri na sanya kudin fito kan jiragen ruwa da ke amfani da mashigar Hormuz.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa bayyana cewa ya soki shirin kara VAT na farko da gwamnatin Tinubu ta gabatar saboda tsadar rayuwa da hauhawar farashi.
Alhaji Mansur Nuhu Bamalli, jakadan Najeriya a ƙasar Morocco kuma ɗan uwa na jini watau ƙanin mai martaba Sarkin Zazzau ya rasu yana da shekaru 42 a duniya.
Bola Ahmed Tinubu ya na cigaba da fuskantar barazana a kan kujerar shugaban kasa, an ce ya shiga ya fita saboda ya hana Hukumar FBI tona asirinsa.
An kawo 'yan siyasa da matasan da shugaban kasa ya yi niyyar ba mukami, ya canza shawara. Shugaban ya sanar da nadin mukami, sai kwatsam ya janye mukamin.
Tsohon Ministan Goodluck Jonathan, Barth Nnaji ya ce shigo da dizil su na ganin idan kowa ya samu isasshen wuta, kasuwancinsu ya ruguje, sai su ke kawo cikas.
Tsohon darakta janar na ofishin kasafin kuɗin tarayya, Bode Agusto, masanin tattalin arziƙi ya mutu yana da shekaru 68 a duniya ranar Alhamis, 19 ga wata.
Hukumar jin daɗin yan sanda ta ƙasa (PSC) ta bayyana cewa an ɗauki matakin ɗaukar tubabbun yam baranda aikin kuratan yan sanda ne saboda sun gane gaskiya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya yi alƙawarin ɗaukar nauyin karatun Leburori 37 har su gama jami'a matuƙar suka ci jarabawar share fage.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ga janye naɗin da ya yi wa matashi ɗan shekara 24, Injiniya Imam a matsayin shugaban hukumar gyaran titi FERMA.
Shugaba Bola Tinubu ya yi sabbin nade-nade har guda takwas a ma'aktar yada labarai ta kasa a yau Laraba, hukumomin sun hada da NOA da NTA da NAN da sauransu.
Labarai
Samu kari