Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Miyagun ƴan bindiga sun kai wani mummunan sumame cikin tsakar dare a wasu ƙauyukan jihar Bauchi, inda suka halaka mutum biyu da sace wasu mutum biyu daban.
Wata matashiya ta kama makwabciyarta tana dauke mata sakon kaya da aka kawo mata da taimakon kamarar CCTV da ta dasa wanda ya dauke ta tana cikin aika-aikar.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah a ranar Asabar, ya samu digirin digirgir a fannin Dabaru da kere-kere daga makarantar Said Business School na Jami’ar Oxford.
Hukumar dakile yaduwar cututtuka masu harbuwa ta NCDC, ta bayyana cewa cutar mashako wacce ake ce ma 'diphtheria' a turance ta halaka mutane 80 a Najeriya.
Rayukan mutum shida ne suka bar duniya bayan sun kwankwaɗi barasa a jihar Ogun. Mutanen dai sun ce ga garin ku nan ne bayan shan barasar wacce abokinsu ya basu.
Al'ummar kauyen Tulu da ke yankin Lame ta karamar hukumar Toro a jihar Bauchi sun zargi mai anguwar Tulu da kwace masu filayensu don amfanin kansa. Ya karyata.
Kungiyar ɗalibai ta ƙasa (NANS) ta shirya gudanar da zanga-zangar bai ɗaya kan ƙarin kuɗin makarantu da aka yi a makarantun gaba da sakandire a faɗin ƙasa nan.
A dokar kasa Shugaban kasa da sababbin Gwamnoni ba su isa su wuce Asabar ba tare da sun fitar da mukamai. Idan an aikawa majalisa sunayen, sai a tantance su.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP ya jinjinawa Ms Kekwaaru Ngozi Mary, matar da ta mayar da miliyan 55 ($70,000) mallakin wani abokin ciniki.
Labarai
Samu kari