Gwamnatin Kano ta kashe sama da Naira biliyan 1.5 wajen shirin Auren Gata na 2026, inda ma’aurata 1,500 suka samu tallafin aure da na fara rayuwar gida.
Gwamnatin Kano ta kashe sama da Naira biliyan 1.5 wajen shirin Auren Gata na 2026, inda ma’aurata 1,500 suka samu tallafin aure da na fara rayuwar gida.
Ana zargin Bola Tinubu ya faɗaɗa Sojojin Najeriya daga rundunoni 8 zuwa 12 tare da shirin ɗaukar sojoji 28,000 saboda tsoron juyin mulki a ƙasar.
Bola Ahmed Tinubu ya rubuta takarda zuwa ga majalisar dattawan Najeriya yana mai neman a hanzarta amincewa da naɗin sabon shugaban hukumar ICPC na ƙasa.
Wani sabon rahoto da aka fitar ya fayyace gaskiya kan batun sakin shugaban shugaban ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Rahoton ya nuna cewa batun ba gaskiya ba ne.
Kotun ta fara sauraran shaidu a shari'ar da ake yi na kisan gillar da aka yi wa Manjo-Janar Idris Alkali Mohammed a karamar hukumar Jos ta Kudu da ke jihar Plateau.
Wasu mahara ɗauke da muggan makamai sun yi ajalin wasu yan gudun hijira da suka baro sansanin zasu je kamun kifi a karamar hukumar Gwer ta yamma a Benue.
Amurka ta bayyana cewa majalisar dattawan ƙasar da ta amince da naɗin kakadun ƙasar a wasu kasashen duniya ba har kawo yanzu cikinsu harda Najeriya.
Ana da labari wasu hare-hare da aka kai a a Birnin Gwari, an kashe mutane akalla hudu a jihar Kaduna, inda aka kai hare-haren ba su da nisa da sojojin kasa.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Alhaji Adamu Fika ya riga mu gidan gaskiya a daren jiya Talata 24 ga watan Oktoba yayin da ya ke dawo wa daga Ingila.
Wani kwastoma ya fusata bayan ya rasa N500,000 a asusun ajiyarsa na banki, keastoman dai ya kinkimi man fetur inda ya yi yunƙurin cinnawa bankin wuta a Ogun.
Malam Uba Sani ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu domin ƙara jan hankalin gwamnatin tarayya ta taimaka wa jiharsa a fannin noma, lafiya da tsaro.
Labarai
Samu kari