A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci daurin auren dan gwamna Zulum a birnin Maidguri da ke jihar Borno. An fadi manyan bakin da suka halarta yau.
An dade ana sauraron ruwan sama amma har yanzu babu. A dalilin haka Gwamna Bala Abdulqadir Mohammed ya tura wakilci wajen sallar rokon ruwa da aka shirya a jiya
An dauki bidiyon wani yanayi mai ban sha’awa na wata amarya da ke wasa da angonta inda suka ja hankalin mutane da dama. Ya nuna tsantsar shakuwa a tsakaninsu.
A halin da ake ciki, kowa ya kagu ya ji asalin mutanen da Bola Ahmad Tinubu zai nada a matsayin ministocinsa, sai dai har yanzu ba a san su waye ne ba tukuna.
Wasu ƙananan yara guda biyu sun riga mu gidan gaskiya a jihar Legas bayan katanga ta rufto akan gidansu a dalilin ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da aka yi.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa, za ta fasa zuwa hutu saboda ba zai yiwu ta tafi ba har sai an tantance ministocin Bola Ahmad Tinubu a wannan tsanin lokacin.
Tsohuwar kwamishiniya a ma'aikatar harkokin mata ta jihar Kano, Barr. Zubaida Damakka Abubakar, ta rasu. Marigayiyar ta rasu bayan ƴar gajeruwar jinya a Abuja.
Yanzu muke samun labarin yadda hukumar kwastam ta kama kayayyakin da aka shigo dasu daga kasar waje saboda a dokar Najeriya an haramta su kwata-kwata gaba daya.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda Sojojin Najeriya da jami'an DSS uska hallaka 'yan IPOB tare da kwace makamai a hannunsu da kuma tutocinsu na barna.
Labarai
Samu kari