Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Jihar Kano ta yi rashin manyan mutane biyu, Alhassan Dawaki da Zubaida Damakka waɗanda tsofaffin kwamishinoni ne a lokacin gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje.
Sheikh Muhammad Auwal Adam Albani ya soki Goodluck Jonathan kan shirin janye tallafin fetur. Shekaru kusan 10 da yin haka, sai ga shi Bola Tinubu ta kawo tsarin
Rahotanni sun yaɗu cewa an halaka Alhazai mutum tara a ƙaramar hukumar Mangu bayan sun dawo daga ƙasa mai tsarki. Gaskiya ta bayyana dangane da batun kisan.
Mawaki Davido ya goge faifan bidiyo da ya wallafa da ke nuna tsantsan cin zarafi da kuma rashin mutunta addinin Musulunci bayan an yi ta korafi a kan bidiyon.
Ƴam bindiga sun bi tsakar dare sun yi awon gaba da wani babban boka mai bayar da maganin bindiga a jihar Anambra. Ƴan bindigan sun sace shi ne a otel ɗinsa.
Za a binciki tsohon Minista, Abubakar Malami a kan zargin wasu ‘badakala’ da aka tafka. Akwai wasu ciniki da yarjejeniya da aka shiga a lokacin su na kan mulki.
Hayaƙin janareto ya yi sanadin rasuwar mata da miji, yaransu biyu, surukarsu da kuma mai taya su aiki a Onitsha da ke jihar Anambra. An bayyana cewa ma'auratan.
Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya rage raɗaɗin da ma'aikata da dalibanta ke ciki na tsadar rayuwa a dalilin cire tallafin man fetur da aka yi a ƙasa.
Masu kuka kan matsin lambar tattalin arziki su dakata, cin kwa-kwa bai kare ba. Bismarck Rewane ya ce sauki ba zai zo wa Najeriya ba sai a shekara mai zuwa,
Labarai
Samu kari