Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda, ya ce ko alama ba zai nemi tattauna wa da yan bindigan daji ba, maimakon haka zai yaƙe su da karfin soji sai sun tuba da kansu.
Wasu malamai sun yi ta dukan dalibi har sai da ya rasa ransa a wata makaranta a Zaria da ke jihar Kaduna, wasu masana sun ba da shawara kan ladabtar da dalibai.
Wani iftila'in gobara da ya afku a birnin Calabar da ke jihar Kuros Riba ya yi sanadin asarar dukiya ta kusan naira miliyan 25 makare a cikin wasu manyan shaguna.
Wata matashiyar budurwa ta saki bidiyon da ke nunawa mutane kazantaccen muhallin da take sarrafa man ja. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan kallon bidiyon.
Bayan tantacewar IPPIS, Gwamnatin Najeriya za ta daina biyan albashin wasu ma’aikata. Duk wanda ba a iya tantacewa ba, za a cire sunansa daga masu cin albashi.
Wani mutumin kasar Indiya, Prem Gupta, ya yi watsid da al’ada inda ya shirya gagarumin biki domin murnar dawowar diyarsa gida bayan aurenta ya mutu.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke wasu miyagun mutum biyu waɗanda ke safarar makamai ga ƴan ta'adda a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato makamai.
Sarkin Ogbomosho wanda ake kira da Soun na Ogbomosho, Oba Ghandi Afolabi Olaoye, zai ɗaukaka ƙara kan hukuncin da kotu ta yanke na tsige shi daga sarauta.
Wasu matasa sun yi ajalin wani mutum mai suna Alhaji Tijjani Yakubu kan zargin satar mazakuta a Abuja, likitoci sun tabbatar da mazakutar na nan.
Labarai
Samu kari