Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Tsohuwar jarumar Nollywood Princess Chineke ta bayyana yadda ‘yan Kamaru da ta haɗu da su a coci suka ƙarfafa mata gwiwar shiga sojojin kasar Amurka.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a jihar Benue, majalisar jihar ta bai wa Gwamna Alias Hyacinth awanni 72 da ya yi gaggawar nada hadimi a bangaren tsaro.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda zai fara biyan limamai da masu unguwanni alawus-alawus domin su taimaka wajen magance matsalar tsaro a jihar.
Ƴan bindiga sun kawo harin ramuwar gayya a jihar Sokoto bayan sun rasa ɗaya daga cikin mutanensu. A yayin harin rayukan ƴan bindiga da dama sun salwanta.
Sojan da aka daura wa alhakin gudanar da bincike kan kisan marigayi Janar Idris Alkali a shekara ta 2018, ya bayyana yadda aka kashe marigayin a Jihar Filato.
Kwalejin koyon aikin jinya ta jihar Kebbi da ke Birnin Kebbi ta musanta korar dalibarta, Rahama Sa’idu bisa dalilin fitowa a TikTok. Ta ce ta fadi jarrabawa ne
Rundunar tsaron farin kaya (DSS) ta saki tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa, Abdulrasheed Bawa a daren ranar Laraba, 25 ga watan Oktoba.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya da zaune a Kanada ta ce akwai wasu muhimman abubuwa da take shawartan masu dawowa kasar su riko a tare da su.
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta MURIC ta bayyana cewa yawancin wadanda ke mayarwa Sheikh Ahmad Gumi kan Nyesom Wike basu duba zahirin gaskiya ba.
Makonni bayan naɗa sabon Soun na masarautar Ogbomoso a jihar Oyo, Oba Ghandi Olaoye, babbar Kotun jiha ta tuge shi daga kan karagar mulki ranar Laraba.
Labarai
Samu kari