Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Majalisar dattawa ta bayyana rashin jin dadinta da yadda 'yan faucen waya ke shiga majalisa suna sace wayoyin sanatoci ba gaira babu dalili haka siddan kawai.
Wani bidiyo ya nuno wasu abokan ango suna nishadantar da mahalarta bikin abokinsu, sun duba ko bakinsa na wari kafin ya sumbaci amaryar. Jama’a sun yi martani.
Sanata Kalu ya bayyana cewa, a yanzu haka talaka da mai kudi a Najeriya kowa na shan wahala ba kamar yadda wasu ke gani ba. Ya ce kada NLEC ta tafi yajin aiki.
A halin da ake ciki, wasu masu zanag-zanga sun farmaki ofishin jakadancin kasar Faransa da ke birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar. Hakan ya faru bayan juyin mulki.
Ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) na shirin amfani da ƙarfin tuwo kan sojojin Jamhuriyar Nijar domim dawo da mulkin farar hula a ƙasar.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya sanya dokar kulle a gaba daya biyo bayan rikicin ƴan daba da su ke farmakar mutane da wajen kasuwancinsu a jihar.
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin Legas ta umarci tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Arthur Okowa, ya yi bayanin yadda ya kashe N200bn a jihar.
Gwamnan jihar Jigawa ya janyo hankalin ƴan Najeriya cewa su ƙara haƙuri da wahalhalun da su ke sha a ƙarƙashin mulkin Shugaba Tinubu, domin daɗi na nan tafe.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi. Ya yi martani mai zafi kan taƙaddamar da jami'an DSS da na NCoS suka yi kotu kan Emefiele.
Labarai
Samu kari