Najeriya ta yi Allah wadai da harin Houthi kan fararen hula a Saudiyya, ta buƙaci kamun kai da ƙara ƙoƙarin diflomasiyya domin kawo ƙarshen rikicin.
Najeriya ta yi Allah wadai da harin Houthi kan fararen hula a Saudiyya, ta buƙaci kamun kai da ƙara ƙoƙarin diflomasiyya domin kawo ƙarshen rikicin.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Wata mata mai shekara 75 a dunuya ta rasa ranta ana tsaka da gudanar da ibada a wata cocin jihar Ogun. Matar dai ta faɗi ne kawai inda daga baya ta mutu.
Ƙungiyar SERAP ta shigar da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ƙara a gaban kotun bisa zargin ɓacewar kuɗaɗen shiga na man fetur da kuɗin gyaran matatun man fetur.
Limamin katolika na Sokoto, Bishop Matthew Kukah, ya bayyana cewa mutanen da ke da alhakin haifar da matsalolin Najeriya suma basu tsira ba kamar kowa.
Wata yar Najeriya ta koka a soshiyal midiya kan wata hira mai daidaita zuciya da ta gano a wayar mijinta. Ta ce yanzu ji take kamar ita ke auren kanta.
Rikicin shugabancin da ke tsakanin Sarkin Sasa, Alhaji Haruna Maiyasin da Sarkin Hausawa na Ibadan, Alhaji Ali Zungeru na kawo tashin hankali a al'ummar Hausawa.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno wata amarya yar Najeriya tana aure da hoton angonta saboda baya gari. Ta sumbaci hoton tare da yawo da shi rike a hannunta.
Ministan Kasafi da Tsare-tsare, Atiku Bagudu ya bayyana irin rashin son duniya da Shugaba Tinubu ya ke da shi, ya ce a gida mai daki uku ya ke kwana a baya.
Wani mai maganin gargajiya kuma makaho ya damfari wata tsohuwa Naira miliyan 19 don yi mata magani, ya kwanta da 'yarta da kuma jikarta a kokarin taimakonsu.
Shugaban kasa Tinubu, Sultan na Sakkwato, Sa’ad Abubakar da wasu Musulman yan Najeriya 13 da suka shiga jerin musulman duniya 500 masu fada a ji a 2024.
Labarai
Samu kari