Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Ƙungiyar ƙwadago ta musanta batun cewa ta dakatar da zanga-zangar da ta shirya gudanarwa a sakamakon tsige tallafin man fetur da gwamnatin Shugaba Tinubu ya yi.
Gwamnatin tarayya karkashin shugabancin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zata agaza wa masu kanana da matsakaitan sana'o'i a Najeriya domin inganta kasuwancin su.
Tsohon ministan harkokin sufurin jiragen sama na ƙasa Hadi Sirika ya bayyana cewa mutanen da ke cikin jirgi mai saukar angulu da ya yi haɗari a Legas na cikin.
Kungiyar kwadugo ta ƙasa NLC ta ce zata sake komawa da mutanen da take wakilta su kara tattauna wa domin ɗaukar matsaya kan zanga-zangar da za a fara gobe.
Gwamnatin Dikko Umaru Radda za ta raba 30, 000 na abinci. Bayan Gwamnan Katsina da zai raba abinci, an karya taki a Jigawa, mota za tayi sauki a jihar Legas.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya (IPMAN), ta ce karɓar na goro da jami'an DSS na 'yan sanda ke yi a hannun masu jigilar man fetur na dag.
Gwamnan jihar Borno ya shirya tallafawa mabuƙata sama da mutum 1.8m a jihar Borno. Gwamnan ya ƙaddamar da sabon rabon tallafi wanda mabuƙata 1.8m za su amfana.
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da Kungiyar Kwadago, NLC, kan shirin kungiyar na shiga yajin aiki bayan cire tallafin man fetur a kasar da Tinubu ya yi.
A yanzu an dakatar da ci gaba da sauraron ƙarar kisan Ummita sakamakon Alkalin da ke jan ragamar ƙarar yana ɗaya daga cikin alkalan kotun sauraron karar zabe.
Labarai
Samu kari