Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Yayin da ake ci gaba da shan wahala a Najeriya, Dangote ma ba a bar shi a baya ba. Ya samu asarar $400m a rana daya, ya samu saukar darajar arziki mai yawa.
Hukumar yan sandan farin kaya (DSS) ta gayyaci sakataren gwamnatin jihar Osun kuma ta tasa shi da tambayoyin tsawon awanni kan wasu zarge-zarge da ake masa.
Yanzu muke samun labarin yadda sojojin Nijar suka yi sabbin nade-nade don tabbatar da tunkarar sojojin ECOWAS da ake tunanin tura musu nan ba da jimawa ba.
Jama'a sun yi nishadi bayan ganin wasu kyawawan 'yan mata da ke aikin soja suna tika rawa a kafar sada zumunta bayan da suke kan aiki a cikin kakin aikin su.
Yayin da ake fargabar tashin yaƙi idan ECOWAS ta ɗauki matakin soji a kan jamhuriyar Nijar, an tattara jihohin Najeriya Bakwai da suka haɗa iyaka da Nijar.
Sanatocin Najeriya sun bayyana cewa, ba za su amince a tura sojojin kasar zuwa Nijar don yakar wannan lamari da ya faru na tabbatar da an yaki sojojin kasar ba.
Za a ji labari daya daga cikin motocin dakon kaya mallakin Kamfanin Aliko Dangote, ta kashe yara uku tare da jikkata iyayensu a garin Zariya da ke Jihar Kaduna.
Jami'an yan sanda sun yi nasarar daƙile yunkurin yan bindiga na kai hari Caji Ofis din yan sanda na ƙaramar hukumar Zurmi a jihar Zamfara, an kama imfoma mace.
Hambararren shugaban jamhuriyar Nijar, Muhammed Bazoum, ya roki ƙasar Amurka da sauran kasashen duniya karsu bari juyin mulkin da aka masa ya kai ga nasara.
Labarai
Samu kari