Babban hafsan sojin Amurka Janar Dan Caine na neman hanyar fita daga yaƙin Iran, yayin da yake ganin ƙarin hare-haren soji na iya jefa Amurka cikin matsala.
Babban hafsan sojin Amurka Janar Dan Caine na neman hanyar fita daga yaƙin Iran, yayin da yake ganin ƙarin hare-haren soji na iya jefa Amurka cikin matsala.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya karkashin Operation SAFE HAVEN (OPSH) sun yi gagarumin nasara kan yan ta'adda a samamen da suka kai Filato da Kaduna.
Mu na da labari cewa Sarkin Bauchi, Rilwanu Suleiman Adamu ya ziyarci wasu kasuwanni domin ganin yadda farashin kayayyakin masarufi su ke a cikin tsadar rayuwa.
Awanni 24 bayan abin da ya faru a ƙaramar hukumar Musawa, ƴan bindiga sun kai hari kauyen Sayaya da ke karamar hukumar Matazu, sun kashe mutum 5 a Katsina.
Jami'an hukumar NDLEA sun yi nasarar cafke wasu makafi uku da ake zargin su da safarar miyagun daga jihar Legas zuwa Kano, an kama su ne a Abuja.
Duk da jigo ne shi a jam'iyyar PDP, Ben Murray Bruce ya ce tattalin arzikin Najeriya ya fara bunkasa bayan karya darajar Naira bayan Muhammadu Buhari ya sauka.
Ofishin jakadancin Kanada a Najeriya ya ce ya dakatar da ayyukansa a kasar saboda matsalar tsaro. A ranar Litinin ne wani sashe na ofishin ya kama da wuta.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wasu 'yan fashi guda hudu kan zargin hallaka dan uwansu saboda ya mu su baba-kere da kayan ganima da su ka sa mu yayin gudanar da sata.
Rahotanni sun bayyana yadda wata mummunar gobara ta tashi a wata babbar kasuwar Samsung a Abuja, har yanzu ba a shawo kanta ba, ana kan yin kokarin kashe ta.
Wani Malamin addinin Kirista ya fadi dalilin da ya sa dan takarar jam'iyyar SDP, Ajaka, ba zai ci zaben gwamnan jihar Kogi ba. A cewarsa, Ajaka ba shi da sa'a.
Labarai
Samu kari