Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Ngozi Okonjo-Iweala da Farfesa Muhammad Ali Pate sun bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya san irin wahalar da ake ciki, kuma ya na kokari kawo sa’ida a Najeriya.
Dalibar da ke aji 4 a Jami’ar UI, Orire Agbaje ta samu shiga kwamitin farfado da tattalin arzikin Najeriya.Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da kwamitinsu ne a jita.
Tun bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a jamhuriyar Nijar, abubuwa da dama sun faru inda kuma har yanzu abubuwa ke ci gaba da faruwa a ciki da wajen ƙasar.
A yau ne aka samu labari Gwamnatin ta dauki hanyar gyara tattalin Najeriya, an kafa kwamiti na musamman. Shugaban Najeriya ya rantsa da kwamitin a Aso Rock.
Dakarun Mali da Burkina Faso sun isa Jamhuriyar Nijar don taimaka wa sojojin kasar da su ka yi juyin mulki kan shirin artabu da taron kungiyar kasashen ECOWAS.
A Arewa ‘Yan bindigan sun yi alkawarin ajiye makamansu idan aka sasanta da gwamnati. ‘Yan bindiga sun fara tunanin yadda za a lallabi gwamnati domin ayi sulhu
Abdulaziz Abdulaziz ya ce Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu tayi wa mutanen Arewa riga da wando, shugaban kasa ya warewa yankinsa tulin mukamai daga Mayu zuwa yanzu.
An shiga jimamin mutuwar babban fasto kuma sananne a jihar Legas wanda ya daɗe yana yi wa addini bauta. Fasto Taiwo Odukoya ya yi bankwana da duniya a Amurka.
Wata mata ta nemi wata kotu da ke zamanta a Ilorin babban birnin jihar Kwara da ta raba aurenta da mijinta saboda ya gaza sauke nauyinta da Allah ya ɗora masa.
Labarai
Samu kari