Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya ce hana Dauda Lawal Dare hanyar da zai soke miliyoyin kudi ne ya fara hada shi fada da shi da yake Gwamna.
Jigon jam'iyyar APC mara lafiya Frank Kokori ya koka kan yadda ciwonsa ya tu tsanani kuma ya kasa samun taimako domin ya yi jinyar yadda ya da ce.
Mambobin kungiyar NLC da TUC sun tattara kansu don gudanar da zanga-zanga a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja a ranar Alhamis, 9 ga watan Nuwamba.
Farashin gangar danyen mai na Brent ya karye zuwa $80 a kasuwar duniya. Najeriya da aka dogara da mai domin samun kudin shiga ba za su ji dadin labarin ba
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya sake bankado sabuwar badakalar naira biliyan daya da tsohon gwamna Matawalle ya salwantar da su a gyaran otal.
Wani mutum-mutumi ya kasa wani mutum a kamfanin sarrafa barkono a Koriya ta kudu, bayan ya dauke shi a matsayin kwalin kayan lambu. An saba samun irin haka a kasar.
Gwamnan jihar Bayelsa mai ci a yanzu, Douye Diri, ya ce yana da tabbacin al'umar jihar Bayelsa za su sake zabensa karo na biyu a zaben jihar da ke zuwa.
Kwanaki kadan bayan sace mutanen a yankin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna, wasu daga cikin jariran guda biyar sun mutu yayin da su ke hannun 'yan bindiga.
Tsagin ƙungiyar Afenifere wanda Pa Ayo Adebanjo yake shugabanta ya ƙara caccakar hukuncin kotun ƙoli wanda ya tabbatar da nasarar Shugaba Tinubu.
Labarai
Samu kari