Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
Dan majalisar kasar Amurka, Jamie Raskin ya nemi likitan White House ya yi wa shugaba Donald Trump gwajin kwakwalwa domin tabbatar da lafiyarsa bayan yakin Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa (NARD) ta sanar da janye yajin aikin da take yi a faɗin ƙasar nan kan buƙatun da take neman gwamnatin tarayya ta biya musu.
An bayyana jerin sunayen ƙasashe 10 na Afrika da suka fi kowace ƙasa shan man fetur a kan farashi mafi sauƙi. Najeriya duk da irin halin da take ciki, ta samu.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Mohammed Umar Bago ta ce ta fara tattaunawa da kamfanonin jirage masu zaman kansu domin fara jigilar jirage a Minna.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki matakin amfani da ƙarfi da kungiyar ECOWAS ke shirin yi akan sojojin da suka yi juyin mulki.
Kotun da ke zamanta a birnin Abuja da gurfanar da wani sanannen Fasto mai suna Uche Aigbe kan zargin mallakar bindiga kirar AK-47 a cikin majami'arsa a Abuja.
Sojoji sun yi ram da tubabbun yan Boko Haram da aka mayar garin Bama da ke jihar Borno a hanyarsu ta zuwa dajin Sambisa domin kai wa yan ta'adda kayan amfani.
Al'ummar garin Zaria ta jihar Kaduna sun shiga tashin hankali yayin da rufin babban masallacin garin ya ruguzo yayin da masallata ke tsaka da Sallar la'asar.
Wani dan Najeriya wanda ya kasance Musulmi daga jihar Adamawa ya fada tarkon son wata baturiya kirista daga Norway kuma sun yi aure duk da banbancin al’ada.
Akalla an kiyasta bashin da Najeriya ke bin Jamhuriyar Nijar fiye da Naira biliyan 4 na wutar lantarki kadai bayan kasar ta sayi fiye da kashi 60 na wutar.
Labarai
Samu kari