Sabbin alkaluman DMO sun nuna bashin Najeriya ya kai Naira tiriliyan 159.35 a watan Maris na 2026, bayan karin kusan Naira tiriliyan 10 cikin shekara guda.
Sabbin alkaluman DMO sun nuna bashin Najeriya ya kai Naira tiriliyan 159.35 a watan Maris na 2026, bayan karin kusan Naira tiriliyan 10 cikin shekara guda.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Bayan canjin gwamnati da kuma tsadar da rayuwa ta yi a Najeriya, Kungiyar ASUU ta reshen YUMSUK ta koka game da yadda abubuwa su ke tafiya a mulkin Abba Kabir Yusuf.
Ana cikin jimami bayan rasuwar shahararren Fasto kuma shugaban cocin Cherubim da Seraphim, Samuel Abidoye da aka fi sani da Baba Aladura ya rasu a jihar Kwara.
Hukumar WAEC, ta sanar da amincewa da tsarin jarabawar da za a rinka yi ta hanyar amfani da kwamfuta (CBT), a jarrabawar kammala sakandare (SSCE).
Yan bindigar da suka yi garkuwa da wasu mutane biyu daga kauyen Sabo da ke babban birnin tarayya Abuja sun kira waya, sun nemi a basu naira miliyan 15 kudin fansa.
Wasu masu sharan titi biyu sun rasa ransu bayan direban mota ya murkushe su yayin da ya ke kokarin kauce wa kamun jami'an LASTMA a jihar Legas a yi Litinin
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta samu nasarar daƙile wani harin da ƴan ta'adda suka kai a ƙaramar hukumar Jibia ta jihar. Sun ceto mutum uku da aka sace.
An garkame wani fasto dan Najeriya mazaunin Burtaniya, Paul-Kayode Simon Joash, bisa zarginsa da aika laifin damfarar mutane uku Naira miliyan 305.
Yusuf Adamu Gagdi ya bayyana cewa gaskiya lamari, babu inda ya fito na bukaci ayi bincike kan Gwamnatin Bola Tinubu da ta cire tallafin man fetur.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar kashe wani kasurgumin mai garkuwa da mutane, wanda ya addabi yankin Faskari na jihar. An kuma kwato alburusai.
Labarai
Samu kari