Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Wani sabon rikici mai muni ya barke tsakanin bangarorin kungiyar Boko Haram a jihar Borno, bayan mayakan Islamic State West Africa Province (ISWAP) sun kai hari.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Majalisar dattawan Najeriya ta buƙaci kungiyoyin kwadago na ƙasa su hakura su janye yajin aikin da suka fara domin nuna suna kishin ƙasa da bin doka da oda.
Shugaba Tinubu, zai ziyarci kasar Guinea Bissau ranar Almis domin bikin cikar kasar shekaru 50 da samun 'yancin kai. Wanna ita ce ziyararsa ta biyu a kasar.
Gwamnatin tarayya ta shiga ganawa da kungiyoyin NLC da TUC don tattauna hanyoyin da za a bi don kawo karshen yajin yajin gama gari da kungiyoyin suka shiga.
Legit.ng ta yi bayanin duk wani abu da kuke da bukatar sani game da sabon tsarin zana jarabawa ta Kwamfuta (CBT) da Hukumar WAEC ta bullo da shi.
Tsohon ministan kuɗi a Najeriya, Dakta Onaolapo Soleye ya rasu da sanyin safiyar ranar Laraba, 15 ga watan Nuwamba, 2023 yana da shekaru 90 a duniya.
Ta hanyar gabatar da kudirin gaggawa da ya shafi kasa, dan majalisar ya gabatar da bukata ga shuwagabannin majalisar da su gaggauta kawo karshen yajin aikin.
Kotun daukaka kara za ta zartar da hukunci kan makomar Babajide Sanwo-Olu a matsayin gwamnan jihar Lagas a yau, a shari’ar da ke neman a tsige shi.
Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi magana kan yadda wasu bankuna su ke gudanar da ayyukansu a lokacin da ake yajin aiki a faɗin ƙasar nan.
Da alama wani dalibi da ya yi asarar kudin karatunsa gaba daya a caca zai samu rangwame. Hakan ya kasance ne yayin da wani da ya ci N102m a caca ya waiwaye shi.
Labarai
Samu kari