A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Ibrahim Badamasi Babangida ne ya yi wa Muhammadu Buhari juyin mulki ya na shugaban kasa, Buhari ya fitar da jawabi na musamman a game da IBB da ya cika 82.
Kungiyar Kwadago ta NLC ta gargadi Shugaba Bola Tinubu kan shirin sa na damkawa gwamnoni Naira biliyan biyar ga ko wace jiha, sun ce mutanen ba abin yarda ba ne
An gano ashe Naira biliyan 5 na rage radadin cire tallafin mai da fg za ta raba wa jihohi bashi ne. Kudin Tallafin da Za a ba Jihohin bashi ne Ba Kyautar ba.
Bola Tinubu ya ce shawo kan matsalolinmu sai an yi hakuri, ba sha yanzu magani yanzu ba ne, amma duk da haka ya na ganin mulkin Najeriya bai da wahala sosai.
Kudin da aka rabawa ‘yan majalisa da za su tafi hutu ya jawo ana ta suka ganin yadda abin ya fito fili, an fahimci doka ta san da kudin, an saba biya a duk hutu
Tsohon kakakin majalisar jihar Kaduna, Ibrahim Yusuf Zailani ya ba da tabbacin cewa APC karkashin shugabanta, Abdullahi Ganduje za ta mulki Najeriya shekaru 60.
Wani lauya dan Najeriya, Abdulmalik, ya sha yabo a shafukan sada zumunta bayan ya gano masu wani gida da aka yi watsi da shi tsawon shekaru 30 a jihar Kaduna.
Mataimakin gwamnan jihar Neja, Mista Yakubu Garba, ya bayyana cewa a yanzu haka akwai mutane sama da 5,000 da ke gudun hijira a jihar sakamakon hare-haren.
Jagoran kungiyar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa kasashen Faransa da Amurka ne ke rura wutar rikici tsakanin Najeriya da Nijar.
Labarai
Samu kari