Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran yakin Iran zai ƙare nan ba da jimawa ba, yayin da tattaunawa kan mashigar Hormuz ke ci gaba tsakanin Iran da Oman.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran yakin Iran zai ƙare nan ba da jimawa ba, yayin da tattaunawa kan mashigar Hormuz ke ci gaba tsakanin Iran da Oman.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Yanzu babu abin da Bola Tinubu yake so kamar a ce an sa sunansa a cikin littafin nan na Guinness. Tinubu yana so ya bi sahun Hilda Baci da Hadimin magajinsa.
Hedikwatar rundunar yan sandan jihar Adamawa ta fuskanci hari da sanyin safoyar ranar Laraba, 22 ga watan Nuwamban 2023. Yan sanda na gudanar da bincike.
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa manufar canza kuɗin da gwamnatinsa ta yi shi ne toshe hanya mafi sauƙi wajen samun mulki a Najeriya.
Majalisar dattawa a ƙarƙashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio ta amince da naɗin Dakta Chukwuemeka Agbasi a matsayin manajan darakta na hukumar FERMA.
Mamba mai wakilatar Anambra ta Arewa ya dakawa shugaban majalisar dattawa tsawa bayan da ya sanar da shugabannin bangaren marasa rinjaye na majalisar.
Wannan damar ta hada da tallafin sufuri, alawus-alawus na wata-wata, shawarwari kan gidajen zama, kula da lafiya, kudaden biza, da kuma kudaden karatun kasar.
Hauhawar farashin kayayyaki da canjin kudi na shafar rayuwar matasan Najeriya, bisa ga labarin da wani matashi da ke zaune a jihar Kano ya bayar.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ondo, ta bayyana yadda Gwamna Rotimi Akeredolu ya kashe N7.3bn ba tare da amincewar majalisar dokoki ba.
Buhari ya yi ikirarin cewa son fantamawa da tara kudi ko ta halin kaka ya sa ya samu kalubale wajen samun nasara a zaben shugaban kasa na 2003, 2007 da 2011.
Labarai
Samu kari