Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran yakin Iran zai ƙare nan ba da jimawa ba, yayin da tattaunawa kan mashigar Hormuz ke ci gaba tsakanin Iran da Oman.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran yakin Iran zai ƙare nan ba da jimawa ba, yayin da tattaunawa kan mashigar Hormuz ke ci gaba tsakanin Iran da Oman.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Mummunan hatsarin motar tirela ya yi ajalin mutane 17 tare da jikkata fiye da mutane 200 a kauyen Takalafiya da ke karamar hukumar Magama da ke cikin jihar Neja.
Gwamnatin jihar Osun ta fitar da rahoton yadda aka tafiyar da kasafin kudin jihar na watanni uku tsakanin Yuli da Satumba. Gwamna Adeleke ya kashe N6bn a lokacin.
Wani babban jigo a jam'iyyar SDP ya bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya kori shugabannin hukumar zabe ta kasar tare da gurfanar da Farfesa Yakubu.
Wuta ta lakume ofisoshi da kayan aiki da gobara ta tashi a Hukumar shari’ar Kano. Tashin gobarar a ranar Talata ya tsayar da ayyukan Hukumar cak.
Shugaban manyan ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Tommy Okon ya bayyana cewa akalla ma'aikata dubu 5 za su samu matsala a albashin watan Disamba na wannan shekara.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana yadda ya tara N110bn cikin watanni uku da ya kwashe a kan kujerar ministan birnin tarayya Abuja.
Rundunar Operation Safe Haven ta bayyana cewa sojoji sun yi ajalin wani hatsabibin ɗan bindiga da wasu yan ta'adda 6 duk a ƙaramar hukumar Zangon Kataf.
Bayan shekaru takwas, wata babbar kotu da ke Ikeja, jihar Legas, ta yanke wa wani hukuncin kisa bisa kama shi da laifin kashe jami'an DSS guda 7..
Kotun koli ta sanya 30 ga watan Nuwamba a matsayin ranar yanke hukunci kan shari'ar amfani da tsaffin takardun kudade wanda ake ta cece-kuce a kansu.
Labarai
Samu kari