Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sabbin ministocin tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun sha alwashin kawo sauyi mai kyau a fasalin tsaron ƙasar nan cikin shekara 1.
Bwala, hadimin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya gargaɗi sabon ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike kan yin rusau.
Jami'an tsaro na Amotekun, sun yi nasarar cafke wasu masu garkuwa da mutane 3 a jihar Ondo. Jami'an sun yi nasarar kama mutanen ne a yayin da suke ƙoƙarin.
Kabiru Ahmadu, ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Zamfara ya ce yan fashkn jeji sun zafafa kai hare-hare kan jama'a ba don komai ba don a tattauna da su.
Hukumar kula da filayen jiragen sama na Najeriya (FAAN) ta yi fatali da batun cewa shugabanta, Kabir Yusuf Muhammad, ya fitar da kuɗi domin siyo motar N200m.
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona za ta dauki matakin soke ba wa 'yan wasa karin kumallo don rage yawan kashe kudade da kungiyar ke yi saboda halin da ake ciki
Bola Ahmed Tinubu ya hadu kan sha’anin tsaro da jagororin kungiyar ECOWAS. Dama tun da aka kifar da Mohammed Bazoum, Shugaban Najeriya ya dage a kora sojoji.
Mai kudin duniya, Elon Musk, ya samu ribar dala biliyan 11 a dare daya yayin da hannun jarin kamfanin Tesla, ya kara daraja inda shi kuma Dangote ya yi asara.
Rundunar sojojin Najeriya sun kutsa mafakar ‘yan ta’adda a garin Dikwa. A sanadiyyar haka aka iya kubutar da Mary Nkeki wanda ta rabu da iyayenta a Chibok.
Labarai
Samu kari