Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo da kyakkyawar matarsa, Dolapo, suna bikin cikarsu shekaru 34 da aure. Sun saki bidiyo da hotuna.
Tsagerun yan bindiga sun kai farmaki tare da kashe mutane 20 a yankunan Yangtu da Ussa da ke jihar Taraba, a yammacin ranar Juma'a, 24 ga watan Nuwamba.
Wata matashiya da ke da hannu daya ta bayyana cewa mijinta na da sa’a duba ga cewar ita din kyakkyawa ce. Bidiyon da ya wallafa a TikTok ya burge masoyanta da dama.
Jiragen yakin rundunar sojojin saman Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin shugaban yan ta'addan Boko Haram a wani hari a jihar Borno.
Wani dan Najeriya da ke aiki a matsayin dan agaji ya baje kolin makudan kudaden da yake samu a kullun bayan kula da wani tsoho. Ya ce aikin na ci sosai a Birtaniya.
An samu asarar rayuka mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba yayin da wasu miyagun ƴan bindiga, suka kai mummunan farmaki kan wasu ƙauyuka a jihar Taraba.
Tsagerun 'yan bindiga sun sake kai sabon hari mai muni kan kauyuka huɗu a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara, sun yi awon gaba da mutane 150 ranar Jumu'a.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta bayyana iyakar da INEC za ta iya kai wa wajen kare kanta a shari'ar zabe a hukuncin da ta yanke.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta haramta aiwatar da zanga-zangar da magoya bayan jam'iyyun APC da NNPP suka shirya a jihar kan hukuncin kotun daukaka kara.
Labarai
Samu kari