Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Kotun sauraron ƙarar sanatan Kogi ta Gabas ta yanke hukuncinta kan shari'ar neman ƙwace nasarar sanatan APC. Kotun ta soke tare da umartar a sake wani zaɓen.
Wasu tsagerun 'yan bindigan daji sun tashi mutanen ƙauyuka sama da 15 yayin da su ka kai wani kazamin hari jihar Taraba da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.
Babban lauya, Bulama Bukarti ya bayyana cewa yajin aikin da ƙungiyar ƙwadago ta fara ka iya hana kotun zaben shugaban ƙasa yanke hukuncinta a ranar Laraba.
Hukumar masu yi wa ƙasa hidima (NYSC) ta bayyana abin da zai sanya a daina sace masu yi wa ƙasa hidima. NYSC ta bayyana cewa tafiyar dare ce silar sace su.
Bola Tinubu ya nada ministocinsa a ranar 21 ga watan Agusta. A wannan rahoto, mun tattaro ministocin da su ka motsa kasa, su ka fara tsokano hayaniya a ofis.
Hukumar Matasa Masu Yi Wa Kasa Hidima, NYSC ta tura wata budurwa zuwa mayanka don yi wa kasa hidima har na tsawon shekara daya bayan kammala jami'a a Najeriya.
Bidiyo ya nuna jami'an ƙungiyar ƙwadago (NLC) a jihar Ondo da ma'aikata suna ba hammata iska kan yajin aikin gargaɗi na kwana 2 da ƙungiyar ta fara yau Talata.
Kungiyar Manoma a Najeriya (AFAN ) ta bayyana cewa wadanda su ka ci bashin kudaden lamuni na CBN yawanci ba manoma ba ne shi yasa samo kudaden zai yi wahala.
Shugaban ƙasa, Umaro Sissoco Embalo, na ƙasar Guinea ya kara naɗa sabbin hadimai masu tsaronsa biyo bayan juyin mulkin da ake ta yi a nahiyar Afirka kwanan nan.
Labarai
Samu kari