Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Fadar Sarkin Musulmi ta musanta rahoton da ke cewa Muhammad Sa'ad Abubakar ya goyi bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, tana mai cewa uba ne ga dukkan 'yan Najeriya.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Rundunar yan sanda ta kama wani tsohon boka da ya zama Fasto mai suna Abiodun Sunday, bisa zarginsa da kashe matarsa, Tosin Oluwadare a jihar Ekiti.
Wata mata mai yara 22 ta dauki bidiyon zuri’arta sannan ta bayyana cewa an haifi 20 daga cikin yaran a shekara daya. Yawancin yaran nata bibbiyu ne.
Babbar kotun Tarayya ta yi fatali da korafin Gwamna Abba Kabir kan zargin ta'addanci da ya ke yi wa Alhassan Ado Doguwa, ta umarce shi ya biya Ado diyyar miliyan 25.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da cewa fitaccen ɗan garkuwa da mutanen nan da ya ddabi jama'a, Dogo Oro, ya sheƙa barzahu a hannun jami'an tsaro yan banga.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya fitar da sabuwar sanarwa kan asusun bankunan da ba su da lambobin BVN da NIN inda ya ce za a kulle su a farkon shekarar 2024.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shahararren Fasto mai suna Kingsley Eze da abokinsa a kauyen Umuekebi da ke karamar hukumar Isiala Mbano a jihar Imo
Wasu mayaƙan ISWAP huɗu sun bakunci lahira yayin da bam ɗin da suna ɗana wa sojoji tarko da shi ya tashi da su ranar Laraba da ta gabata a jihar Borno.
Da safiyar yau ce Juma'a 1 ga watan Disamba jirgin saman sojin Najeriya ya yi hatsari inda jirgin ya tarwatse a birnin Port Harcourt da ke jihar Ribas.
Mafi karancin albashi a yau N30, 000 ne, zuwa Maris babu wanda za a biya wannan kudi.Gwamnati ta ce nan da 'yan watanni kadan sabon tsarin albashi zai soma aiki.
Labarai
Samu kari