Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Kamfanin simintin Dangote ya bai wa dalibai 119 tallafin karatu ga 'yan asalin jihar Ogun da ke yankin Ibese da kamfanin ke gudanar da ayyukansa.
Wata matashiya tana shirin auren abokin saurayinta. Ta ce shi ya nemi aurenta yayin da suke tare da abokinsa. Lamarin ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.
Rundunar Operation Hadarin Daji ta samu galaba mai girma kan wasu manyan hatsabiban yan ta'adda a jihohin Zamfara da Sakkwato, ta kashe wasu daga ciki.
Masu PoS sun kara yawan kudin da suke caji yayin cire kudi da kaso 100 yayin da karancin kudin da ake fama da shi ya shiga mako na biyu duk da tabbacin CBN.
Babbar jojin Niger ya yake hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wani matashi da ya kashe mahaifiyarsa ta hanyar cinna mata wuta. A watan Disamba 2021 ya aikata laifin.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi ajalin mutane 12 yayin da fiye da 30 su ka jikkata a Hawan-Kibo da ke karamar hukumar Riyom a jihar Plateau a jiya Alhamis.
Gwamnonin jihohi 19 na Arewa sun shiga wata ganawa a jihar Kaduna don tattauna batun tsaro da tattalin arzikin shiyyar. Sai dai akwai gwamnoni 6 da ba su halarta ba.
Festus Keyamo ya kori dukkan daraktocin sufurin jiragen sama kasa da sa’o’i 24 bayan da shugaba Tinubu ya ba da umarnin korar shugabannin hukumomin sufurin jiragen.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Dakta Chukwuemeka Ezeife ya riga mu gidan gaskiya yana da shekaru 85 a duniya. Ya rasu a Cibiyar Lafiya na Tarayya da ke Abuja.
Labarai
Samu kari