Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Alkalin alkalan Najeriya, Olukayode Ariwoola ya gargadi sabbin alkalai kan karbar cin hanci da rashawa, ya ce kundin tsarin mulki yafi ra'ayin jama'a komai girmansa.
Kakakin shugaban kasa, Temitope Ajayi, ya yi ikirarin cewa shari’ar da Atiku Abubakar ke yi da shugaban kasa Bola Tinubu a kotun Amurka bai da inganci.
Babbar Kotun jihar Akwa Ibom ta gamsu da cewa wani Fasto da ɗan uwansa sun haɗu sun halaka manomi da gangan, ta yanke musu hukuncin kisa ta rataya.
Wasu da ake zargin 'yan banga ne sun yi awon gaba da ‘dan takaran LP a Anambra. Shugaban LP na kasa, Julius Abure, ya sha alwashin daukar mataki amma har yanzu shiru
Wata matashiyar budurwa ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta nunawa duniya martanin yan uwanta yayin da suka ga saurayinta a karon farko.
Gwamnatin jihar Ekiti karkashin shugabancin gwamna Biodun Oyebanji ta fara raba N5,000 ga masu ƙaramin ƙarfi 7,000 da nufin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Majalisar dattawa ta tabbatar da zabin Balarabe Abbas Lawal (Kaduna), Dr Jamila Bio Ibrahim (Kwara) da Ayodele Olawande (Ondo) a matsayin ministoci.
Rundunar 'yan sanda a jihar Jigawa ta kama wani dan Jamhuriyar Nijar, Bilal Faraji da wasu mutane biyar kan zargin safarar muggan makamai da kuma sata.
Wata mata dauke da juna biyu ta yi fice a dandalin TikTok bayan an yada bidiyonta tana motsa jiki. Mutane da dama da suka ga bidiyon sun yi mata fatan sauka lafiya.
Labarai
Samu kari