Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Mazauna Kurudu sun bayyana yadda aka kashe Kanal Abdulrazaq Ude a babban birnin tarayya Abuja, yayin da surukinsa ya ce kisan shiri ne ba yunkurin garkuwa ba.
Hedikwatar tsaro ta tabbatar da cewa dakarun sojoji sun samu nasarar halaka wasu manyan kwamandojin yan ta'adda mutum hudu a wasu hare-hare da suka kai.
Rundunar ƴan sandan babban birnin tarayya Abuja ta yi ram da wasu hatsabiban yan fashi da makami da ta jima tana nema ruwa a jallo, ta bayyana sunayensu gaba ɗaya.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta kammala aiki a gidan dinki. Ta bayyana karara cewa ta shafe tsawon wata guda kafin ta cimma wannan mafarki nata.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta lamushe N20k da saurayi ya aike mata domin ta yi kudin motar zuwa ganinsa a Abuja. Ta ki kai masa ziyarar.
Da yammacin jiya Juma'a ce aka sanar da rasuwar mahaifiyar babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Abdurrazaka Yahaya Haifan a birnin Tarayya Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmed El-Rufai, ya na ɗab da kafa tarihi inda zai zama dan Arewa na farko da ya samu mukamin sarauta a Ijebu.
Yan sanda sun kama wani mutum bayan ya ki kai wa surukansa sadakin auren diyarsu kamar yadda suka kulla yarjejeniya. Ya kuma nemi su biya kudin da za a kashe a biki.
Shugaban jami'ar FUDMA, Farfesa Armaya’u Hamisu-Bichi, ya sanar da cewa ragowar ɗalibai mata hudu da ke hannun yan bindiga sun shaki iskar yanci.
Kungiyar matasa marasa aikin yi a Najeriya (CUYN) ta yaba da ayyukan da ministar ayyukan jin kai da kawar da fatara, Dr Beta Edu, bayan ta hau kan kujera.
Labarai
Samu kari