Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Sashen kula da lafiyar jama’a na Chicago ya ambaci sunan yar Najeriya Dr. Olusimbo Ige a matsayin kwamishina inda ta zama bakar fata mace ta farko kan wannan mukami.
Kungiyar kalibalar Ijawa ta zargi shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da karkata aɓangaren Wike a rikicin siyasar da ke waka a jihar Ribas, ta ce ba zata yarda ba.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya gargadi masu rike da mukaman siyasa da su tabbatar biyayyarsu na ga gwamnatinsa ko kuma su rasa mukamansu.
An zargi ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, da kitsa kisan marigayi Bako Angbashim, DPO na karamar hukumar Ahoada ta Gabas.
A taron da suka gudanar ranar Jumu'a a Kaduna, gwamnonin arewa 19 sun bada tallafin Naira miliyan N180 domin agaza wa mutane da harin sojoji ya shafa a Tusun Biri.
Jami'in NSCDC da ya yi katobarar 'Oga at the top', Shem Obafiaye ya samu karin girma zuwa mataimakin kwamnadan hukumar a Najeriya bayan shekaru 10.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce likitocinsa sun tabbatar da cewar yana dauke da zazzabin cizon sauro bayan bikin cikarsa shekaru 61.
Kotun kolin Najeriya ta soke hukuncin kotun ɗaukaka kara wadda ta amince a saki shugaban IPOB, Nnamdi Kanu kuma a dakatar da shari'ar da ake masa.
Wani matashi, Ali Bulama da ke sana'ar adaidaita sahu ya samu kyautar kudi naira 100,000 sakamakon mayarwa wani fasinja da kudi miliyan 9 da ya manta a kekensa.
Labarai
Samu kari