'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya bayyana cewa kwamishinansa da ya shaƙi iskar ƴanci ba a biya ko sisi ba kafin a sako shi daga hannun miyagu.
Wata yar TikTok daga kasar Ghana, Sexydiva, wacce ke aiki a matsayin mai kula da dakin gawa ta bayyana cewa tana karbar albashi GH¢86,000 duk wata.
An samu tashin hankali a ranar Laraba, 4 ga watan Oktoba a majalisar dattawa bayan ministan Tinubu ya suma lokacin tantance shi sannan ɗan jarida ya rasu.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata matashiyar budurwa yar Najeriya dauke da kitso mai ban mamaki take tafiya a titi, ta ja hankali.
Shugaban Jami'ar Abuja, Farfesa Abdul-Rasheed Na'Allah ya bayyana cewa daga yanzu sai an yi wa dukkan dalibai gwajin kwayoyi kafin ba su gurbin karatu a Jami'ar.
Wata ɗaliba mai shekara 10 a duniya ta rasa ranta bayan motar wani malamin da ke koyarwa a makarantarsu ta tunkuɗe ta lokacin da take tsaka da yin wasa.
Wani mutum ya durkusa a gaban wata dattijuwar baturiya inda ya nemi ta aure shi, ya sanya mata zoben alkawari mai dan karen kyau yayin da aka yi masu bidiyo.
Kwamishinan yada labarai a jihar Benue, Matthew Abo ya shaki iskar 'yanci da safiyar yau Alhamis 5 ga watan Oktoba, an sace kwamishinan ne a gidansa da ke Zaki-Biam.
Farashin man fetur ya karye da N200 a kowane lita yayin da wani attajiri ya saukakawa talakawa. Ibrahim Jibrin Mohammed ya bude gidan mai, an saida fetur a N415.
Labarai
Samu kari