Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren da kasarsa ke kaiwa Iran za su ci gaba, yana mai jaddada cewa ba za a bari Tehran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Mazauna Kurudu sun bayyana yadda aka kashe Kanal Abdulrazaq Ude a babban birnin tarayya Abuja, yayin da surukinsa ya ce kisan shiri ne ba yunkurin garkuwa ba.
Jagoran APC, Hon. Olatunbosun Oyintiloye ya ce magani ya fi karfin ‘Yan Najeriya, sai shugaban kasa ya yi wani abu. ‘Dan siyasar ya yi kira ga Bola Ahmed Tinubu.
A safiyar Lahadi aka fara jin cewa daga yau za a tafi yajin-aiki a Najeriya. Wannan sanarwa da ake ta yadawa karya ce kacokam kuma jama’a su yi watsi da ita.
Wani fitaccen lauyan Najeriya, Ismail Balogun ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya cika alkawarin da ya dauka wa mutanen Tudun Biri da sojoji suka sakarwa yan uwansu bam
Kotun Tarayya da e zamanta a Legas ta yanke wa wani fitaccen dillalin miyagun kwayoyi mai suna Okenwa Chris Nzewi daurin shekaru hudu a gidan yari.
An kashe 'yan ta'addan Boko Haram da dama a jihar Borno yayin da suka kaure da fada tsakaninsu da 'yan ta'addan ISWAP da ke yaki tare dasu a yankin na Borno.
Alhaji Abdulsamad Rabiu mai kamfanin BUA ya sanar da cewa zai bude kamfanin man fetur a jihar Akwa Ibom. Ya sanar da ranar da matatan man za ta fara aiki.
An bayyana yadda wasu 'yan bindiga suka kai farmaki gonar dankali suka hallaka mutane hudu tare da sace wasu takwas ana tsaka da girbi. Sun kuma jikkata wasu.
Kudin Najeriya; Naira sun kara daraja a kasuwar musayar kudi ta duniya biyo bayan dogon kai ruwa rana da aka yi a baya na darajar kudin kasar ta Afrika.
Dangote ya samu kishiya a kasuwnacin matatar man fetur, BUA zai fara harkar a jihar Akwa Ibom a nan ba da dadewa ba, bayani ya fito daga wata mata.
Labarai
Samu kari