Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda Firayiministan Birtaniya ya bayyana matsayarsa game da abin da gwamnatinsu ke shirin yi na tallafawa Isra'ila.
Sanatan Najeriya ya bayyana abin da ya hango game da abubuwan da shugabancin Tinubu suka kunsa a yanzu da kuma abin da za a saka a nan gaba idan an dace.
Bayan yaye 'yan N-Power, gwamnatin Tinubu ta ce za ta kawo shirin da zai dauki matasa sama da miliyan 5 aiki a cikin shekaru 5 da ke tafe nan ba da jimawa ba.
Tsohon ministan Buhari ya bayyana yadda tsohon shugaban kasar ke rayuwar nadama bayan kammala mulki a yanzu duba da yadda aka samu tsaiko da yawa.
Dakarun Hamas za su famu da fushin jami'an sojin Isra'ila yayin da firayinministan kasar ya bayyana abin da zai yiwa dakarun bayan kai farmaki cikin kasarsa.
An bayyana yadda sojojin Najeriya suka yi nasarar hallaka 'yan ta'adda a yankuna daban-daban an Arewacin Najeriya da kuma kame wasu da dama a mako 1.
Wani matashi da ke zama a gida mai matukar datti ya saki bidiyon da ke nuna yanayin wajen. Rufin gidan ya rufta ta ko’ina. Mutane sun tausaya masa.
Gwamnatin tarayya ta yi magana kan dalilan da suka sanya ta dakatar da shirin N-Power har sai baba-ta-gani. FG ta ce akwai kurakuran da za ta bincika kan shirin.
Ƙungiyar SERAP ta maka shugaban majalisar dattawa, sanata Godswill Akpabio, da wasu sanatoci ƙara a gaban kotun bisa karɓar albashi da kuɗaɗen fansho.
Labarai
Samu kari