Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da rusa shirin N-Power a Najeriya baki daya saboda matsalolin da ke makare a cikin shirin, ta ce akwai makudan kudade da su ka bace.
Wani matashi dan Najeriya mai suna Prince Okebulu Ndukwo Nkobi, ya shirya tsaf don auren kyawawan yan mata biyu a rana daya. Za a daura auren a watan Nuwamba.
Miyagun ƴan bindiga sun kai hari a unguwar Dankali cikin ƙaramar hukumar Zaria a jihar Kaduna inda suka halaka mutum huɗu tare da sace wasu mutum biyar.
‘Yan kasuwa sun fasa-kwai, sun ce har gobe ana biyan tallafin fetur. Hakan ya taimaka wajen rike farashin fetur tsakanin N615 da N620 musamman a lokacin da mafi
Sanata Shehu Sani ya yi Allah wadai da masu daukar doka a hannunsu kan zargin satar mazakuta a birnin Tarayya Abuja, ya ce wannan sharri ne kawai na matsafa.
Mataimakin shugaban jami'ar tarayya da ke Dutsinma (FUDMA) a jihar Katsina ya bayyana dalilin da ya sanya ƴan bindiga suka sace ɗalibai biyar na jami'ar.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta bayyana ainihin dalilin mutuwar Mohbad inda ta ce sun yi fada da babban abokinsa ne Primeboy inda ya samu rauni a kansa.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wata matar aure ta kwararawa malalacin mijinta ruwa yana tsakiyan bacci. Bidiyon ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.
Shahararren malamin addinin Musulunci a Najeriya, Farfesa Mansur Sokoto ya bayyana damuwarsa kan hukuncin kotun zabe a jihohin Taraba da Nasarawa.
Labarai
Samu kari