Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Kamfanin mai na NNPC ya yabawa Shugaba Tinubu kan daukar matakin cire tallafin mai a kasar, ya ce matakin ya ceto kamfanin daga durkushewa saboda matsalar kudade.
Rigima ta kaure bayan Majalisar dattawa ta tantance wadanda za su zama shugabanni a hukumar Neja-Delta, Majalisar wakilai ta ce ba za ta sabu ba tun da an saba doka.
Mele Kolo Kyari wanda shi ne shugaban kamfanin mai na National Petroleum Corporation Limited (NNPCL) ya yi bayanin abubuwan da su ka jawo ake ganin layin man fetur.
Kusan an yi ba ayi ba ne a kamfanin BUA, bayan an gama murnar sauke kudin buhun simintin, kamfanin ya tashi farashin fulawa, sukari, taliya a 'yan kwanakin nan.
Jami'an tsaron haɗin guiwa sun samu nasara aika yan bindiga 67 barzahu kana suka ceto fiye da murum 20 da aka yi garkuwa da su a jihar Bauchi da ke Arewa.
Yan sanda sun yi nasarar kame wasu tsagerun 'yan bindigan da ake zargin sun sace wasu mutane tare da hallaka wasu dama a yankin Zaria da ke Kaduna.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnatin jihar Legas ta bayyana shirinta na rushe wasu kasuwanni guda uku saboda cunkoso da ake yawan samu a jihar.
Kungiyar 'yan shi'a a Najeriya (IMN) ta gudanar da tattakin nuna goyon bayanta ga Falasɗinawa a babbak birnin tarayya Abuja da yammacin ranar Litinin.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai, MURIC ta jinjinawa Gwamna Abba Kabir Yusuf kan daukar matakin haramta wasu littattafai da ke gurbata tarbiyyar dalibai.
Labarai
Samu kari