Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya yi sabbin naɗe-naɗe na mutum biyar waɗanda za su riƙa taimaka masa a gwamnatinsa. Mai magana da yawunsa ya sanar da hakan.
Wanta Baturiya ƴar ƙasar Jamus ta bayyana yadda wani matashi ɗan Najeriya mai yin Yahoo Yahoo ya damfare ta maƙudan kuɗaɗe har N122m da sunan soyayya.
Hatsarin mota ya yi ajalin mutane 4 yayin da wasu da dama su ka jikkata bayan mummunar hatsarin mota da ya afku a kan hanyar Legas zuwa Ibadan a jihar Legas.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan makudan kudaden makaranta ga dalibai 'yan asalin jihar da ke sauran Jami'o'in Najeriya don kammala karatunsu.
Kotun da ke sauraron ƙarar ɗan sandan da ya halaka lauya a jihar Legas ta zartar da hukuncinta. Kotun ta yanke hukuncin kisan ne bayan ta same shi da laifi.
Miyagun ƴan bindiga sun yi awon gaba da wani babban faston ɗariƙar Anglican a jihar Delta. Ƴan bindigan sun sace faston ne lokacin da yake tafiya tare da iyalansa.
Gwamnatin jihar Bauchi za ta fara biyan ɗalibai mata kuɗaɗe a kowane zangon karatu domin ƙarfafa musu gwiwa su riƙa zuwa makaranta a ƙarƙashin shirin AGILE.
Kamfanin mai na NNPC ya karyata rahoton cewa ya bai wa wasu kwangiloli na gyara bututun mai a boye ga wasu masu ruwa da tsaki a harkokin man fetur a Arewacin kasar.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo Igboho ya shaki iskar 'yanci a Jamhuriyar Benin bayan shafe shekaru biyu da watanni a garkame a kasar.
Labarai
Samu kari