Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya gargaɗi yan ta'addan da suka rage su miƙa wuya ko kuma dakarun soji su tura su lahira.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf bai yi ƙasa a gwiwa ba wajen cigaba da ayyuka a jihar tun bayan da kotun zaɓe ta soke nasarar da ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Jita-jitar mutuwar tsohon Shugaba Yakubu Gowon ta kusa hallaka Ministan shi. Edwin Clark ya na jin rade-radin mutuwar sai ya kira wayar salular tsohon mai gidan shi
Gwamnati ta fara maganar kafa kotun da za rika garkame manya da aka kawo shawarar a kafa kotun da za su rika sauraron shari’ar satar dukiyar jama'a.
‘Yan fashi sun raba wani mutum da kudinsa bayan ya fito daga cikin banki. Abin da ya bada mamaki shi ne wadanda su ka yi fashin sun zo da shihar 'yan sanda.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya amince da naɗin Barr. Benedict Daudu a matsayin babban mataimaki na musamman kan harkokin shari'a.
An fahimci Majalisar Dattawa na neman maida N-Power da sauran tsare-tsaren NSIP karkashin Bola Tinubu. N-Power, GEEP, CCT, NHGSFP za su bar karkashin Minista.
Tsohon jigo a jam'iyyar APC, Timi Frank, ya buƙaci ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) ta ƙwace shugabancinta a hannun Tinubu.
Ɗaliban jihar Abia sun samu sakamako mai kyau a jarabawar NeVO ta bana da aka saki, yayin da ɗaliban jihar Kebbi ba su yi abin a zo a gani ba a jarabawar.
Labarai
Samu kari