Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin yan kasuwar man fetur a Najeriya sun yi kuka da yadda ake zargin NMDPRA da nuna son kai a rabon lasisin shigo da mai.
Tsohon Ministan Wasanni, Solomon Dalung ya sanar da rasuwar mahaifinsa, Nimgbak William Fabong Dalung ya na da shekaru 105 a duniya bayan fama da jinya.
Daga zaben 2023 da ya samar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da kuma rikicin siyasa a wasu jihohi, Legit ta kawo manyan abubuwa 7 da suka shiga tarihin Najeriya.
An kama wani magidanci da ba a bayyana sunansa ba kan argin kashe matarsa saboda ta ki girka abincin da ya fi so a karamar hukumar Alimosho ta jihar Lagas.
Wani bidiyo ya nuno makudan kudi da wani direban tasi ya tsinta a cikin motarsa. An rahoto cewa wani fasinjan Port Harcourt ne ya manta da shi a cikin motar.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai sabon hari a jihar Zamfara. Yan bindigan sun kutsa har cikin gida sun yi awon gaba da basarake da babban limami.
Cocin Cherubim da Seraphim a jihar Kaduna ya karrama Sheikh Ahmad Gumi da Fasto Yuhanna Buru a matsayin Jakadun zaman lafiya a jihar da kasa baki daya.
Gwamnatin jihar Borno ta sha alwashin kammala gina makarantun koyon addini da Larabci guda 27 a fadin jihar kafin saukar Gwamna Zulum. Akwai makarantu 8 a jihar.
‘Dan kasuwan nan, Mmobuosi Banye wanda aka fi sani da Dozy Mmobuosi a Najeriya ya shiga cikin matsala a Amurka. Yanzu an shigar da karar Mmobuos da wasu a New York.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya maida hankali a kan kauyuka, Kaduna za ta kashe N458bn a kasafin 2024. Mai girma Sanata Uba Sani ya kai kasafin gaban majalisa.
Labarai
Samu kari