Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Kotun sojojin Najeriya ta musamman ta samu tsohon manajan daraktan kamfanin kula da kadarorin sojojin ƙasa na Najeriya (NAPL) da laifin satar kuɗaɗen kamfanin.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bai wa matashi Dayyabu Haladu aiki a hukumar Alhazai da kujerar Makka da kuma kudade bayan ya dawo da Naira miliyan 15 yayin aikin hajji.
Wani dan Najeriya ya fusata bayan ya kama mai aikinsa tana wanke kayan wutan gidansa har da laftof da sabulu da ruwa. Ya daka mata tsawa a bidiyo.
Hukumar shirya jarabawa ta ƙasa (NECO) ta fitar da sakamakon jarabawar kammala makarantar sakandare (SSCE) ta shekarar 2023, a ranar Talata, 10 ga watan Oktoba.
Uwar gidan gwamnan jihar Ekiti, Dakta Oyebanji, ta fara karantar da ɗaliban jami'ar jihar EKSU kamar yadda ta faɗa a baya duk da aikinta na mace lamba ɗaya.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno wasu yan mata kimanin su 12 zaune a kan babura. Matan da suka kasance cikin farin ciki sun dauka hankali.
Janar Yakubu Gowon, tsohon shugaban mulkin soji na Najeriya ya karyata rahotannin cewa ya rasu. Hadimin Gowon ya ce tsohon shugaban lafiyarsa kalau.
Hukumar tace fina-finai da dab'i ta jihar Kano, karkashin jagorancin Abba Al-Mustapha, ta kwace Littafin Queen Primer da wasu da ke koyar da rashin da'a.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir ya kaddamar da rabon kayan abinci ga marasa karfi a kananan hukumomi 44 da ke fadin jihar, za a raba buhunan abinci 387,200.
Labarai
Samu kari