Rahotanni sun nuna cewa fitaccen jarumi, Adamu A. Zango ya saki matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, bayan saɓani da ya shiga tsakaninsu duk da ƙoƙarin sasanci.
Rahotanni sun nuna cewa fitaccen jarumi, Adamu A. Zango ya saki matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, bayan saɓani da ya shiga tsakaninsu duk da ƙoƙarin sasanci.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya yi karin haske kan kalaman da aka danganta da shi game da irin tufafin da ma'aikatan Neja za su dunga sanyawa zuwa ofis.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, yana neman mafita, zai tattauna da hukumomin kamfanin Shoprite don hana su barin jihar Kano.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Umar Bago ta haramta wa ma'aikatan gwamnatin jihar sanya manyan kaya irin su babbanriga zuwa wajen aiki
An yi kira ga Shugaba Tinubu da ya ba da umurnin janye batun karin kudin jarrabawar UTME kuma ya mayar da ilimi ya zama kyauta don kawo karshen ta'addanci a Najeriya
Babban hafsan tsaron kasar nan, CDS Cristopher Musa, ya bayyana cewa nan bada jimawa ba za a bayyana sakamkon bincike kan harin Tudun Biri a jihar Kaduna.
asiru Yunusa ya nemi matarsa Aisha Hamisu ta biya shi naira miliyan daya idan har tana so ya sake ta, lamarin da ta ce naira 50,000 kawai za ta biya.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta yi nasarar kama wani makanike mai suna Adedamola Oluwaseyi da zargin siyar da kayan motar da aka kawo masa gyara a Legas.
Wani sufetan 'yan sanda ya yanke hukuncin daukar ransa bayan da ya yi kuskuren harbin abokin aikinsa har lahira a jihar Rivers. Rundunar 'yan sanda ta fara bincike.
Babban limamin cocin RCCG, Fasto Richard Adeboye, ya yi kira ga yan Najeriya da su yi wa shugabanninsu addu’a domin samun ci gaban da ake muradi.
Labarai
Samu kari