Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Kungiyar Take It Back ta shirya zanga-zangar kasa baki ɗaya ranar 5 ga Agusta, tana zargin gwamnatin Tinubu da gazawa kan tsaro, tsadar rayuwa da tauye 'yanci.
Mayakan Boko Haram sun kai sabon hari garin Chibok da ke a jihar Borno, inda suka kashe mutum biyu tare da jikkata wasu da dama. Sun kona gidaje masu yawa.
Wani magidanci ya kashe matarsa saboda wani sabani da ya shiga tsakaninsu a kan shayi. Wannan al’amari ya bai wa mutane mamaki saboda kisa ba karamin al’amari bane.
Hukumar Kula da Basuka, DMO ta bayyana cewa a yanzu haka basukan Najeriya sun kai naira tiriliyan 87.9 a karshen watan Satumbar wannan shekara da mu ke ciki.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya nemi majalisar dattawa Najeriya ta amince masa da naɗin alkalai 11 a kotun koli, ya tura wasiƙa ranar Laraba.
Gwamnatin jihar Cross River ta amince da tsawaita hutu ga ma’aikatanta. An fara hutun kuma ana sa ran ma’aikata za su koma bakin aiki a shekara mai zuwa, 2024.
Rundunar yan sandan jihar Taraba sun samu nasarar sheke wasu yan bindiga mutum uku a wata fafatawa da suka yi. Yan sandan sun kuma ceto mutanen da suka sace.
Bayan ya sha kaye a zaben gwamnan jihar Kogi, Dino Melaye na PDP ya bukaci yan Najeriya da su aiki tukuru don tara abin duniya. Maganarsa ta haddasa cece-kuce.
Kwamitin kudi na majalisar dattawa ya ba rundunar 'yan sanda wa'adin awa 24 ta gurfanar da shugaban hukumar rijistar kamfanoni a gabanta kan kasafin hukumar.
A cewar Dr. Ish Adagiri, hukumar asibitin kwararru a Kogi ta samu izinin daukar sabbin likitoci tun lokacin Yahaya Bello, amma har yanzu ba wanda ya nema
Labarai
Samu kari