Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Jama'a sun shiga mamaki bayan gano yadda budurwa ta kammala digiri mai dauke da taragon da babu kamarsa a wannan zamani da ake karatun boko da wuya
Wata budurwa ta bayyana yadda ta tashi kan samari da wani nau'in kitso mai sauki kuma na gargajiya da mata ke yi tun zamanin baya can ba yanzu ba.
An bayyana yadda aka yi jana'izar mahaifiyar tsohon shugaban majalisa Lawan bayan da ta rasu jiya Asabar bayan gajeriyar rashin lafiya da ta yi kwanan nan.
Wata matar aure yar TikTok ta gwangwaje mijinta da kyaututtuka na miliyoyin naira, matar ta cika da murna yayin da ta baje kolin kayayyakin da ta siya masa.
Labarin da muke samu ya bayyana yadda wasu ahali suka shiga tashin hankali bayan da aka bayyana aukuwar wani hadarin mota da ya auku a wani yankin Legas.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai, MURIC ta soki Fasto Enoch Adeboye kan nuna goyon bayanshi karara ga kasar Isra'ila a cikin wani faifan bidiyo da ya fitar.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi jawabi a wajen walimar aurar da Hisbah ta gudanar, jagoran ya ce babu abin da ya ke yawan raba aure a duniyar yau irin duba waya.
Bola Tinubu ya nada matashi mai shekaru 24, Imam Kashim Ibrahim a matsayin shugaban hukumar FERMA tare da wasu mambobin hukumar 14 a jiya Juma'a.
Ana cikin jimami yayin da mahaifiyar tsohon shugaban majalisar Dattawa, Sanata Ahmed Lawan ta riga mu gidan gaskiya, Hajiya Halima ta rasu a yau Asabar.
Labarai
Samu kari