Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Glynn Simmons, wani Ba’amurke da aka tura gidan yari a shekarar 1973 ya shaki iskar yanci bayan an gano cewa bai aikata laifin da aka hukunta shi a kai ba.
Wani sabon rahoton da hukumar kididdiga ta kasa ta fitar ya nuna jihohin da suke da farashi mai arha da wadanda suke da farashi mai tsada na man fetur.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bai wa tsohon shugaban hukumar INEC, Farfesa Attahiru Jega mukamin uban Jami'ar jihar da ke karamar hukumar Keffi.
Rahoton binciken da aka gudanar a CBN ya nuna cewa ba Muhammadu Buhari ya bada umarnin sauya takardun Naira ba tun farko, Tunde Sabiu ne ya shiga ya fita.
Tsohon kakakin Majalisar Wakilai a Najeriya, Yakubu Dogara ya sanar da rasuwar mahaifiyarsa, Mama Saratu Yakubu Tukur ta na da shekaru 103 a duniya.
Jami’an ‘yan sanda a Kano sun kama Hafsat Sirajo mai shekaru 24, bisa zargin laifin kashe abokin mijinta, Nafiu Hafizu, ta hanyar daba masa wuka.
Gwamnatin tarayya ta sanar da lokacin da za ta saki sunayen wadanda za su ci moriyar shirin shugaban kasa na tallafin naira dubu hamsin a watan Janairu 2024.
Wani bidiyo ya nuno irin bidirin da aka sha bayan wani matashi ya isa kauyensa a cikin motarsa mai budaddiyar mota. Yara da manya sun taru don kallon mamaki.
Wasu da ba a san ko su waye ba sun kai harin ramuwar gayya a wata rugar Fulani a garin Kpache, karamar hukumar Abaja da ke birnin Abuja inda suka kashe mutum 2.
Labarai
Samu kari