Sheikh Surajudeen Akanni, wanda aka fi sani da Arizukuna, ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya, yayin da malamai da iyalansa suka bayyana alhininsu.
Sheikh Surajudeen Akanni, wanda aka fi sani da Arizukuna, ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya, yayin da malamai da iyalansa suka bayyana alhininsu.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Primate Ayodele ya yi gaggarumin gargadi ga Shugaban kasa Bola Tinubu inda ya bukace shi da ya gaggauta daukar matakan magance matsin tattalin arziki a kasar.
Kungiyar MURIC ta bukaci yan majalisa da su fara rabon buhuhunan shinkafa da sauran kayan abinci da shuka karba daga wajen Shugaban kasa Bola Tinubu.
Ana zargin Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta umarci Akanta Janar ta tura mata naira miliyan 585 cikin wani asusun banki na musamman.
Wasu gungun mata da suka fito zanga-zangar adawa sa kama waɗanda ake zargi da kashe-kashe a Bokkos, sun banka wa gidan hakimin garin wuta yau Jumu'a.
Wata kungiya mai neman ganin cigaban arewa mai suna ANA ta yunkuro da nufin lalubo hanyoyin ganin yadda za a saukakawa maniyyata farashin zuwa Makka.
Wata matashiya yar Najeriya ta samu tallafin kudi bayan an caccaketa a soshiyal midiya saboda ta ce tana tashi da karfe 5:00 na asuba don girkawa mijinta abinci.
Sanata Karimi na Kogi ta Yamma ya bayyana cewa sha'anin tsaro na neman faskara a mazaɓarsa cikin yan kwanakin nan musamman batun garkuwa da mutane.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nusar da mata kan muhimmancin shiga aikin soja musamman nan a sojan kasa. Ya ce an bar su a baya a wurare da dama.
Wasu miyagun yan bindiga sun mamayi ayarin motocin masu zuwa cin kasuwar Yantumaki a karamar hukumar Dansadau ta jihar Katsina, sun halaka mutum shida.
Labarai
Samu kari