Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah-wadai da kashe ministan tsaron kasar Mali, Sadio Camara, bayan harin ta’addanci da ya rutsa da shi a gidansa.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele bayan ya shigar da korafi a gaban kotun na neman beli.
Masu amfani da soshiyal midiya sun shiga rudani kan wani al’amari da ya faru a wajen wani taro. An gano wata mata tana tafiya kwatsam sai ta koma yin rarrafe.
Rahotanni sun bayyana cewa an ƙara samun hatsarin jirgin ruwa a jihar Nasarawa, karo na 16 kenan jumulla a baya-bayan nan kuma mutum huɗu sun rasu.
Hukumar EFCC ta bi umarnin babbar kotun Tarayya inda ta mika tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele a yau Laraba 8 ga watan Nuwamba a birnin Tarayya Abuja.
Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya sanya hannu kan karin kasafin kudin N2.17tn na shekarar 2023 a fadar shugaban kasa da ke Abuja a ranar Laraba, 8 ga watan Nuwamba.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar kisan gillar Janar Alkali, lauya mai gabatar da kara, Simon Mom ya gabatar shaida a rubuce na Timothy da ake zargi a kisan.
Kungiyoyin sufurin jiragen sama sun janye daga aiki kan duk wani jirgi da zai tashi ko sauka jihar Imo, haka zalika sun dauki mummunan mataki kan Gwamna Uzodinma.
Dama an ce nai son abin ka ya fi ka dabara, Wani 'dan kasuwaya na ji ya na gani, ya hadu da sharrin damfara. Daga gwanji, an yi wa mai mota wayau da rana tsaka
Hukumar 'yan sanda a jihar Borno, sun karyata jita-jitar da ake yada wa a Maiduguri na cewar ana sace wa maza mazakuta da zaran sun yi musabaha da bakon fuska.
Labarai
Samu kari