Masu sayar da man fetur sun rage farashin fetur da har N23 kan lita a manyan matatun ajiya, yayin da gasa da karin tace mai a gida suka haifar da saukar farashi.
Masu sayar da man fetur sun rage farashin fetur da har N23 kan lita a manyan matatun ajiya, yayin da gasa da karin tace mai a gida suka haifar da saukar farashi.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Rahotanni sun bayyana cewa ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ola ya ki amsa gayyatar hukumar da'ar ma'aikata. Ana zargin Tunji-Ola da sa hannu a rashawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta ta addabi kasar nan, shugaban kasar ya ce ba zai huta ba har sai ya ga karshenta.
Deborah Ohamara, fitacciyar mai watsa shiri a kafar watsa labaran Nigeria Info FM ta mutu sakamakon hatsarin mota da ya rutsa da ita a titin filin jirgi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da sauran manyan baki sun halarci bikin kaddamar da sabon littafi domin karrama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Yan bindiga sun kai sabon hari wani kauye a karamar hukumar Kaura Namoda, sun yi garkuwa da mutane 50 ciki harda mata 36, sun kuma halaka wasu mutum uku.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro ta yan bindiga da masu garkuwa da mutane da ta addabi ƙasar nan.
Manyan masu fada aji daga bangarori daban-daban suna ta isa cibiyar taro ta jami’ar Ibadan, inda ake bikin cikar jigon APC, Cif Akande shekaru 85.
Rundunar yan sandan Kano ta ce mutumin nan da mota ta buge bayan ya kwace wayar wata ya rasu. Haruna Kiyawa ya ce mutumin ya rasu a Asibitin Murtala.
Gwamn atin kasar New Jersey ta ce za ta dawowa Najeriya dala miliyan 8.9 da aka ajiye a bankin kasar a zamanin mulkin Jonathan, da aka fitar don sayen makamai.
Labarai
Samu kari