Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya sanya dokar ta baci a bangaren ilimi a kokarin ceto jihar daga durkushewa, ya kuma kwace lasisin makarantu masu zaman kansu.
Wani jirgin sama na kamfanin ValueJet ya gamu da hatsari a filin jirgin sama na Port Harcourt a jihar Rivers. Jirgin na ɗauke da fasinjoji 67 da ma'aikata biyar.
Yan bindiga sun ajiye wa manoman Kontagora wasika a gonakinsu, inda suka bukaci kowanne manomi ya biya wa gonarsa harajin naira miliyan 30, ko kuma su konasu.
Babban bankin Najeriya na CBN ya bayyana matsayin kudind aka canza kafin zaben 2023. Za a cigaba da amfani da tsofaffin kudi sai illa Ma sha Allahu a Najeriya.
Harkoki sun daina tafiya a ma'aikatun tarayya da na jiha a babban birnin jihar Delta yayin da NLC ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga ranar Talata.
Yan bindigar sun nemi iyalan su tara masu kudin fansa naira miliyan 10 da buhunan shinkafa uku, nan da sati daya ko kuma su zama silar asarar rayukan ‘yan uwansu.
Fitaccen jarumin masana'antar fina-finai ta Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da Mista Ibu, yana nan a raye saɓanin rahotannin da ake yaɗawa cewa ya mutu.
Yajin aikin NLC bai karɓu ɗari bisa ɗari ba a jihar Kaduna ranar Talata, bankuna da gidajen mai sun gudanar da ayyukansu kamar kullum ranar Talata.
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta cafke wani magidanci bisa zarginsa da laifin bindige abokinsa bayan sun samu saɓani. Rundunar na cigaba da bincike.
Labarai
Samu kari