Amnesty International ta nemi Amurka ta cafke Benjamin Netanyahu yayin ziyararsa White House, yayin da aka gudanar da zanga-zangar goyon bayan Falasdinu.
Amnesty International ta nemi Amurka ta cafke Benjamin Netanyahu yayin ziyararsa White House, yayin da aka gudanar da zanga-zangar goyon bayan Falasdinu.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
Bankunan Access, First Bank da Zenith na daga cikin bankunan da ke da albashin ma'aikata mafi tsoka a watanni tara na farkon 2023 har zuwa shekarar 2024.
Wani jigon jam'iyyar NNPP ya ce idan Kwankwaso ya ce magoya bayansa su fada wuta, za su fada ba tare da kayayyakin ba. Kwankwaso shi ne tsohon gwamnan jihar Kano.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ibrahim Pantami ya ce ya fi kowa bakin ciki kan matsalar tsaro musamman bayan kawo sabon tsari don dakile matsalar.
Wasu 'yan bindiga dauke da manyan makamai da suka hada da AK-47 sun farmaki sansanin jami'an tsaro a jihar Katsina. Sun kuma tafka barna a kauyen Nahuta.
Ana ta kiraye-kirayen mayar da tsohon Sarkin Kano, Sunusi Lamido Sunusi kan kujerarshi bayan tube masa rawani da tsohon Gwamna Abdulllahi Ganduje ya yi a 2020.
Tsohon kwamishinan ayyuka na musamman a gwamnatin Yahaya Bello na jihar Kogi, Kwamared Yahaya Isma'il, ya rasu ranar Litinin da yamma, an masa jana'iza.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sha alwashin yin amfani da ilmi domin ganin ya kawo karshen matsalar rashin tsaro da aka dade ana fama da ita a kasar nan.
Al'ummar garin Ibadan sun shiga zullumi sakamakon kara da girgiza da aka ji biyo bayan tashin wani abin fashewa da wasu ke zargin tukunyar gas ne ko bam.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shiga ganawar gaggawa da manyan jami'an tsaron kasar a yanzu haka a fadarsa da ke birnin Abuja kan matsalar tsaron birnin.
Labarai
Samu kari