Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan kudaden diyya har biliyan uku ga masu shaguna da 'yan kasuwa a jihar bayan kotu ta tilasta shi.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya bukaci Shugaba Tinubu ya roki kamfanin 'Shoprite' kada ya bar aiki a Kano inda ya hakan zai shafi mutane da dama.
QS World University Rankings sun fitar da jadawalin manyan jami'o'i mafi kyau da inganci a duniya na shekarar 2024 mai kamawa, MIT ceta farko sai Cambridge.
Shahararren Fasto, Chris Ajabor ya yi hasashen abin da zai faru da Shugaba Tinubu inda ya ce ya na bukatar addu'a sosai saboda ya hango iftila'i.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sallami Kabir Mohammed da Tayyib Odunowo a matsayin shugabannin FAAN da NAMA tare da maye gurbinsu da wasu nan take.
Gwamnatin Tarayya ta caccaki Bankin Duniya kan kalamansa game da biyan kudaden tallafin mai inda ta ce babu maganar ci gaba da biyan tallafin mai har abada.
Kungiyar MURIC ta yi magana kan masu sukar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Kungiyar ta yi nuni da cewa Buhari ya yi ayyuka sosai a kasar nan.
Majalisar ECOWAS ta fadaawa Africans Without Borders abin da ake jira kafin a cire takunkumi a kan Nijar. Kungiyar ta na aiki a kasashe irinsu Benin, Gambiya, Ghana.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sallami dukkan daraktocin ma'aikatar harkokin jiragen sama kwana daya bayan korar shugaban hukumomin FAAN da NAMA a jiya Laraba.
Labarai
Samu kari