Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Takardun bincike sun bayyana yadda ake zargin wasu jami'an soja suka tsara shirin kifar da gwamnatin Tinubu, tare da raba ayyuka da tsara dabarun aiwatarwa.
Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke GRA a Sabon Garin Zariya, ta umarci sayar da kadarorin tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Kaduna, Hon. Muhammad Sani Sha’aban.
Mutane da dama a wurin bikin ranar masoya da Kungiyar Ma'aikatan Jihar Osun ta shirya a ranar Laraba sun samu kyautan kororon roba daga jami'an Ma'aikatan Jihar Lafi
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ya nuna damuwa kan yadda aka bar matasa babu aikin yi inda ya ce hakan babban barazana ce ga Najeriya.
Dakarun rundunar ƴan sandan Najeriya sun yi ram da kasurguman masu garkuwa da mutane da ke da hannu a hare-hare daban-daban a birnin tarayya Abuja.
A yayin da yan Najeriya ke cigaba da ji a jikunsu sakamakon tsare-tsaren da gwamnatin Tinubu ta kawo, kotu ta tura wani tela gidan yari kan satar tukunyar miya.
A ranar Laraba, Sanata Aminu Tambuwal ya tuna haduwarsu ta karshe da Herbert Wigwe yayin da majalisar dattawa ta bukaci a gudanar da bincike da kyau kan hatsarin.
Wata kungiya ta al'ummar Rano, Kibiya da Bunkure ta bukaci Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da ya yi watsi da batun rushe masarautun jihar da aka kafa.
Wani sojan Najeriya da ya samu rauni a fagen daga yayin kare martabar Najeriya, ya soki matakin Tinubu na ba 'yan wasan Super Eagles kyaututtuka masu gwabi.
Ana zaman dar-dar a Zamfara biyo bayan kashe Magaji Lawal, wani makusancin Sanata Kabir Marafa da wasu jami'an tsaro da aka kaddamar kwanan nan suka yi a jihar.
Labarai
Samu kari