Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Najeriya na ɗaya daga cikin ƙasashen da aka fi samun ƙan fetur a arha duk da cire tallafin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi a watan Mayu.
Hedkwatar tsaron ƙasa ta bayyana cewa dakarun sojin Najeriya sun samu galaba mai ɗumbin yawa a yankin da suke yi da ƴan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan.
Jami’an tsaro sun tarwatsa wasu matasan unguwar Gonin Gora da ke Karamar Hukumar Chikun da suka fito zanga-zanga a babban titin Kaduna zuwa Abuja.
Abba Kabir Yusuf ya fadawa Hisbah ko da gyara zaka yi dole ne ka yi wannan gyaran cikin doka da bin tsari. Kalaman Gwamna Abba Gida-Gida sun tabo kuskuren Hisbah.
Wata kotu a Yola, jihar Adamawa ta garkame wani direba David Donald a gidan yari bisa zargin ya damfari wata mata sama da bokiti biyar na giyar 'burkutu'.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci kamfanonin siminti su koma asalin farashin da suke sayar da shi a baya domin gwamnati ta cimma manufarta.
A ranar Alhamis ne wani Adebayo Olamide Azeez, ya bayyana yadda ya yaudari wasu mata 7 ta hanyar amfani da manhajar "MyChat" inda ya kashe su domin yin tsafi.
Majalisar dattawan Najeriya ta umarci rundunar ƴan saɓda da hukumar kula da jin daɗin ƴan sanda su ɗauki sabbin ƴan sanda 10 aiki a kowace ƙaramar hukuma.
Majalisar zartarwa a Najeriya ta yi alhinin mutuwar tsohon Ministan ilimi a mulkin Cif Olusegun Obasanjo, Farfesa Fabian Osuji a yau Alhamis 29 ga watan Faburairu.
Labarai
Samu kari