Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Wani mutumi da ke noma shinkafa ya sanar da cewa yana siyar da buhun shinkafa 50kg kan N58k kuma nan take mutane suka nuna ra’ayinsu na son siya a wajensa.
Sanata Ali Ndume ya fito ya yi karin bayani kan faduwar darajar Naira a kan Dala. Sanatan na jam'iyyar APC ya bayyana cewa FG na cin moriyar hakan.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka wani kasurgumin 'dan ta'adda da ya addabi al'umma a yankin Arewacin Najeriya mai suna Boderi.
A maimakon a rika bada kudin da za a karkatar, Muhammadi Ali Ndume ya kawo kudiri. ‘Dan majalisa ya kawo kudirin da zai ba marasa karfi ikon sayen shinkafa
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta tabbatar da cewa jami'anta sun samu nasarar halaka wani mai garkuwa da mutane, biyo bayan artabun da suka yi a jihar.
Wasu da ake tunanin 'yan daba ne sun farmaki manyan motoci dauke da kayan abinci a yankin Suleja da ke jihar Neja inda suka wawushe buhuhunan shinkafa da sauransu.
Gwamnatin tarayya ta sanar da dakatar da fitar da iskar gas din dafa abinci zuwa kasashen waje domin rage karanci da tashin gwauron zabin farashinsa a kasar.
Wani mai amfani da TikTok ya wallafa wani bidiyo da ke nuna yadda wani direba ya ruka motarsa babu tayar baya guda daya. Motar na ta sharara gudu a titi.
An yi bata kashi tsakanin jami'an tsaro da 'yan ta'adda a jihar Katsina. Artabun ya jawo asarar rayukan mutane da dama daga bangaren jami'an tsaron da 'yan ta'addan.
Labarai
Samu kari